Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Wasanni

Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta Duniya
Published: November 21, 2025 at 4:43 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta Duniya
Published: November 21, 2025 at 4:43 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta DuniyaPublished: November 21, 2025 at 4:43 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaban Hukumar Wasannin Harbi (Shooting Sport) ta Najeriya, Mohammed Shettima, yana neman hadin gwiwa da masu shirya gasar Olympics ta matasa ta Dakar 2026 don bunkasa wasannin Harbi a Najeriya. A ziyarar da ya kai kwanan nan zuwa Kwamitin Shirya Wasannin Olympics na matasa na Dakar 2026, a Senegal, Shettima, ya samu kyakyawan tarba daga…

Ci Gaba Da Karatu “Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta Duniya” »

Wasanni

Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan Yildiz
Published: November 20, 2025 at 3:32 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan Yildiz
Published: November 20, 2025 at 3:32 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan YildizPublished: November 20, 2025 at 3:32 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Ƙungiyar Real Madrid da ke buga Laligar kasar Spain, tare da ƙungiyoyi biyu masu buga gasar Firimiyar burtaniya Arsenal da Chelsea, suna shirin shiga farmakin neman sayen ɗan wasan Juventus mai suna Kenan Yildiz, dan kimanin shekaru 20 da haihuwa bayan da ake ganin akwai matsala kan tsawaita kwantiragin dan kasar Turkiyya da ƙungiyar Turin…

Ci Gaba Da Karatu “Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan Yildiz” »

Wasanni

Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa
Published: November 20, 2025 at 3:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 20, 2025

Posted on November 20, 2025November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa
Published: November 20, 2025 at 3:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 20, 2025
Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-WasaPublished: November 20, 2025 at 3:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 20, 2025

Kungiyar Kwallon Kafa ta Enyimba dake ABA a Najeriya ta fidda wata takarda wacce ta raba wa manema labarai. Takardar dauke da sa hannun jami’in hulda da jama’a na ƙungiyar SAMPSON ORJI. Inda suke nisanta kansu da wani labari da ya ja hankali a shafin sada zumuntar zamani cewar ƙungiyar ta Enyimba FC. Ta rage…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa” »

Wasanni

An Gudanar Da Taron Matasan Kasashe 6, Don Kawo Karshen Ta’addanci
Published: November 20, 2025 at 3:09 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on An Gudanar Da Taron Matasan Kasashe 6, Don Kawo Karshen Ta’addanci
Published: November 20, 2025 at 3:09 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
An Gudanar Da Taron Matasan Kasashe 6, Don Kawo Karshen Ta’addanciPublished: November 20, 2025 at 3:09 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

An gudanar da wani taron wayar da kan matasa daga kasashe 6 na yankin sahel a Jamhuriyar Nijar. Taron na wuni biyu da zummar tattauna hanyoyin kare matasa daga masu aikata aiyukan asha.  A karshen wannan zama mahalartan za su fitar da wani kundin da za a gabatar wa hukumomi domin daukan matakai. La’akari da…

Ci Gaba Da Karatu “An Gudanar Da Taron Matasan Kasashe 6, Don Kawo Karshen Ta’addanci” »

Wasanni

Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta Afrika
Published: November 20, 2025 at 2:29 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 20, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta Afrika
Published: November 20, 2025 at 2:29 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta AfrikaPublished: November 20, 2025 at 2:29 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

A Laraban nan 19 ga watan Nuwambar 2025, ne hukumar ƙwallon ƙafa ta Afirka, wato Confederation of African Football (Caf) ta bayar da kyautar gwarzon ɗan ƙwallon kafa na nahiyar afirka ta shekarar 2025, inda Achraf Hakimi, dan wasan kasar Morocco ya lashe kyautar. Bikin da ya gudana a jami’ar Mohammed VI Polytechnic University (UM6P)…

Ci Gaba Da Karatu “Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta Afrika” »

Wasanni

Umar Ya Lashe Kyautar Gwarzon ‘Dan-Wasa Na 2025
Published: November 18, 2025 at 4:51 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 18, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Umar Ya Lashe Kyautar Gwarzon ‘Dan-Wasa Na 2025
Published: November 18, 2025 at 4:51 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Umar Ya Lashe Kyautar Gwarzon ‘Dan-Wasa Na 2025Published: November 18, 2025 at 4:51 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Dan wasan kwallon kafa na Barau FC dake Kano a tarayyar Najeriya Muhammad Umar ya lashe Gwarzon dan wasa na wasa (Man of the Match) a fafatawar da ƙungiyar tayi da Enugu Rangers cikin gasar Firimiyar Najeriya 2025 mako na 12 a jiya Litinin. Barau FC ta doke Enugu Rangers ne da ci 2-0 a…

Ci Gaba Da Karatu “Umar Ya Lashe Kyautar Gwarzon ‘Dan-Wasa Na 2025” »

Wasanni

Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya
Published: November 17, 2025 at 3:11 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 17, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya
Published: November 17, 2025 at 3:11 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar NajeriyaPublished: November 17, 2025 at 3:11 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Ƙungiyar kwallon kafa ta Jamhuriyar Congo ta haramta wa Super Eagles ta Najeriya zuwa gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya (World Cup) 2026. Jamhuriyar Congo ta samu nasara ne a wasan karshe da suka yi na neman cike gurbin zuwa gasar a bangaren afirka, inda ta doke Najeriya da ci 4 da 3 a…

Ci Gaba Da Karatu “Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya” »

Wasanni

‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye Suke
Published: November 16, 2025 at 12:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 16, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on ‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye Suke
Published: November 16, 2025 at 12:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye SukePublished: November 16, 2025 at 12:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Za’a buga wasan karshe tsakanin tawagar Super Eagles ta Najeriya da Leopards ta Jamhuriyar DR Congo. Super Eagles ta Najeriya za su fafata da Leopards DR Congo a ranar Lahadi a wani wasa mai cike da kalubale, inda ake sa ran Afirka za ta fafata a wasan share fage na gasar cin kofin duniya ta…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye Suke” »

Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 7 8

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur Afrika
  • Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana Afrika
  • Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata Labarai
  • CAF Ta Yanke Hukunci Kan Ƙasashen Senegal Da Moroko AFCON 2025 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade Afrika
  • Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari Labarai
  • Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro Najeriya
  • Kasashen Thailand Da Cambodia Sun Amince Da Tsagaita Wuta Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.