Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka
Published: January 3, 2026 at 9:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka
Published: January 3, 2026 at 9:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar AmurkaPublished: January 3, 2026 at 9:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban addini Islama na Iran, Ayatollah Ali Khameni, yace ba zai bada kai ba, bayanda shugaban Amurka Donald Trump yayi barazanar zai kai dauki ga ‘yan kasar da suke zanga zanga, a dai dai lokacin da kungiyoyin kare hakkin Bil’adama a Farisan, suke bada labarin hukumomi sun zafafa kame, bayan da aka shafe kwanaki mutane…

Ci Gaba Da Karatu “Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka” »

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela
Published: January 3, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 3, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela
Published: January 3, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026
Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin VenezuelaPublished: January 3, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Game da Hambarar da Mulkin Shugaban Kasar Venezuela Hukumomin duniya kuma, sunce “Wannnnan matakin ya kasance misali mai hadari, kan yadda za’a gudanar da al’amura nan gaba” inji kakakin sakataren MDD Antonio Gutierrez, ya ci gaba da cewa, sakataren na MDD yana jaddada muhimancin dukkan kasashen duniya su su mutunta dokokin kasa da kasa, ciki…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela
Published: January 3, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 3, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela
Published: January 3, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026
Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar VenezuelaPublished: January 3, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Amurka ta hambare gwanatin shugaba Maduro a Venezuela, kuma tace zata gudanar da harkokin kasar har zuwa lokacin da ya dace. Shugaban Amurka Donald Trump ne ya bayyana haka a wani taron da manema labarai a Mar-Largo, wurin shakatawarsa dake jihar Florida. Da manema labarai suka matsa neman karin bayani kan yadda Amurka zata tafiyar…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a
Published: January 3, 2026 at 6:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a
Published: January 3, 2026 at 6:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’aPublished: January 3, 2026 at 6:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin dalar Amurka ya yi sama ranar Jumu’a, abin da ya wanke raunin da ta yi kan yawancin kudade. Tashin ya biyo bayan faduwar da tayi, da kashi 9 cikin dari, wanda bata taba kai haka ba tun shekarar 2017, a dalilin tsarin kudin ruwa na bashi, da rigingimun kasuwanci na duniya. Bayanan da zasu…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Anyi Girgizar Kasa Mai Karfi A Kasar Mexico
Published: January 3, 2026 at 6:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 3, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Girgizar Kasa Mai Karfi A Kasar Mexico
Published: January 3, 2026 at 6:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026
Anyi Girgizar Kasa Mai Karfi A Kasar MexicoPublished: January 3, 2026 at 6:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

An yi girgizar kasa me Karfin gaske a kudancin kasar Mexico ranar Jumu’a da safe, inda ta lalata tituna da asibitoci, kuma ta kawo dan jinkiri ga jawabin shugaba Claudia Sheinbaum a Taron Manema labarai na farko a wannan shekarar. Wata mata me shekaru 50 ta rasu a jihar Guerrero da ke kudu maso gabashin…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Girgizar Kasa Mai Karfi A Kasar Mexico” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki
Published: January 3, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 3, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki
Published: January 3, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026
Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu DokokiPublished: January 3, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Magajin garin New York, Zohran Mamdani ya kare shawarar da ya yanke na soke wasu dokoki da magabacin sa Eric Adams ya zantar, bayan da aka kama shi Adams din da karban haramtattun kudaden da aka tara don zabe. A cikin dokokin da yawa da ya zartar ya hada da barin jami’an tsaro na kasa,…

Ci Gaba Da Karatu “Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki” »

Amurka

Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran
Published: January 3, 2026 at 6:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 3, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran
Published: January 3, 2026 at 6:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026
Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A IranPublished: January 3, 2026 at 6:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar kaiwa masu zanga-zanga a Iran dauki idan jami’an tsaro suka yi harbi a kan su, kwanaki bayan hargitsin da yayi sanadiyyar kashe mutane da dama, wannan hargitsi na iya zama mafi girman barazana ta cikin gida ga hukumomin Iran. A wata sanarwa da ya wallafa a shafin sada…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran” »

Sauran Duniya

Ba Mamaki APC Ta Kafa Tarihi A Ranar Litinin
Published: January 2, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 2, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ba Mamaki APC Ta Kafa Tarihi A Ranar Litinin
Published: January 2, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026
Ba Mamaki APC Ta Kafa Tarihi A Ranar LitininPublished: January 2, 2026 at 9:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, zai shiga jam’iyya mai mulki ta APC a hukumance a ranar Litinin, kamar yadda Wata Majiya ta rawaito. Abba Yusuf, wanda shi kaɗai ne gwamna a jam’iyyar NNPP, ya riga ya isa Abuja domin kammala shirye-shiryen sauya shekar tasa. Majiyoyi da ke da masaniya kan shirin sauya shekar gwamnan…

Ci Gaba Da Karatu “Ba Mamaki APC Ta Kafa Tarihi A Ranar Litinin” »

Najeriya

Gwamnatin Gombe Ta Raba Naira Miliyan 14 Ga Iyalen ‘Yan Jaridan Da Suka Rasu
Published: January 2, 2026 at 7:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 2, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Gombe Ta Raba Naira Miliyan 14 Ga Iyalen ‘Yan Jaridan Da Suka Rasu
Published: January 2, 2026 at 7:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Gwamnatin jihar Gombe ta raba jimillar Naira miliyan 14 ga iyalan ’yan jarida bakwai da suka rasu sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya faru a kan hanyar Billiri–Kumo. Hatsarin ya auku ne a ranar Litinin, 29 ga Disamba, 2025, yayin da ’yan jaridan ke dawowa daga bikin auren wani abokin aikinsu da aka gudanar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe Ta Raba Naira Miliyan 14 Ga Iyalen ‘Yan Jaridan Da Suka Rasu” »

Najeriya

NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A Najeriya
Published: January 2, 2026 at 5:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Posted on January 2, 2026January 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A Najeriya
Published: January 2, 2026 at 5:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026
NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A NajeriyaPublished: January 2, 2026 at 5:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Shugaban Ƙungiyar Ƴan Jarida ta Najeriya (NUJ), Comrade Alhassan Yahaya Abdullahi, ya bayya cewa, ƴan jarida da ke aiki a kafafen yaɗa labarai na gwamnati da masu zaman kansu na fama da rashin albashi mai kyau a Najeriya. Comrade Yahaya, ya bayya hakan ne a hirarsa da Manema labarai ranar Juma’a, yana mai cewa akwai…

Ci Gaba Da Karatu “NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A Najeriya” »

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 30 31 32 … 58 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Feburairu
  • Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya
  • Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya
  • Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa
  • Rasha Takai Mummunan Hari Birnin Kyiv

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • NDLEA Ta Fara Binciken Kwakwaf Akan Wasu ‘Yan Mata Dake Kai Kwaya Gidan Yari Labarai
  • Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan Labarai
  • Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New Zealand Kimiya
  • Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Biyan Hakkokin Tsofin Ma’aikata 800 Labarai
  • ADC Ta Sha Damarar Gwabzawa Da APC A Zaben 2027 Shirye-Shirye
  • ‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri Labarai
  • Gwamnatin Tarayya Zata Fara Gwajin Shan Kwaya Kafun Daukar Aiki Kiwon Lafiya
  • Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.