Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce yana tunanin aikewa da jirgin yaki a karo na biyu zuwa gabas ta tsakiya, duk da cewa fadar Washington da fadar gwamnatin Tehran na shirye-shiryen ci gaba da tattaunawa, kan matakan da zasu dakile aukuwar wani sabon rikici. Kasar Oman ce ta samar da muhallin tattaunawa tsakanin Amurka da…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya” »

