Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Alhinin Rasuwar Bello Sharada, Fitaccen Mai Sharhi Kan Siyasar Najeriya
Published: August 30, 2026 at 9:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Alhinin Rasuwar Bello Sharada, Fitaccen Mai Sharhi Kan Siyasar Najeriya
Published: August 30, 2026 at 9:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Alhinin Rasuwar Bello Sharada, Fitaccen Mai Sharhi Kan Siyasar NajeriyaPublished: August 30, 2026 at 9:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Al’umma a Kano dake arewacin Najeriya na ci gaba da jimamin rasuwar fitaccen mai sharhi kan harkokin jama’a, ɗan jarida kuma marubuci, Bello Muhammad Sharada, wanda ya rasu yana da shekaru 56. Marigayin ya rasu ne a ranar Asabar a Asibitin Koyarwa na Aminu Kano, bayan fama da gajeriyar rashin lafiya. Bello Sharada ya shahara…

Ci Gaba Da Karatu “Alhinin Rasuwar Bello Sharada, Fitaccen Mai Sharhi Kan Siyasar Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Kwararru Sun Tabbatar Da Lafiyar Kangimi Dam Bayan Binciken Tsaro
Published: August 28, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kwararru Sun Tabbatar Da Lafiyar Kangimi Dam Bayan Binciken Tsaro
Published: August 28, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kwararru Sun Tabbatar Da Lafiyar Kangimi Dam Bayan Binciken TsaroPublished: August 28, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai kula da shirin Sustainable Power and Irrigation for Nigeria (SPIN) na jihar Kaduna, Injiniya Hashimu Usman Ja’afaru, ya ce madatsar ruwan Kangimi tana cikin koshin lafiya, kuma babu wani dalilin da zai sa al’ummar da ke kusa da ita su shiga fargaba. Injiniya Hashimu ya bayyana hakan ne bayan ya jagoranci tawagar kwararru wajen…

Ci Gaba Da Karatu “Kwararru Sun Tabbatar Da Lafiyar Kangimi Dam Bayan Binciken Tsaro” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin Najeriya
Published: August 28, 2026 at 10:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin Najeriya
Published: August 28, 2026 at 10:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin NajeriyaPublished: August 28, 2026 at 10:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dan takarar shugaban kasar Najeriya na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Atiku Abubakar, ya ce zai kawo karshen matsalar rashin tsaro a Najeriya cikin shekara guda da hawansa mulki, idan aka zabe shi a babban zaben shekarar 2027. Tun bayan fara harkokin siyasa gabanin zaben 2027, tsohon mataimakin shugaban kasar ya yi ta jan hankalin…

Ci Gaba Da Karatu “Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello Bodejo
Published: August 27, 2026 at 5:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello Bodejo
Published: August 27, 2026 at 5:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello BodejoPublished: August 27, 2026 at 5:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabannin kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore a Shiyar Arewa maso Gabashin Najeriya sun yi kira ga mambobin kungiyar da su kasance masu bin doka da oda, tare da tabbatar da zaman lafiya da sauran al’umma. Shugabannin sun yi wannan kiran ne yayin wani taro da suka gudanar a jihar Gombe, inda suka tattauna batutuwan da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello Bodejo” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Siyasa, Tsaro

Pasto Yohanna Buru Ya Jagoranci Kiristoci Wajen Bikin Mauludi Tare Da Musulmi A Kaduna
Published: August 25, 2026 at 1:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Pasto Yohanna Buru Ya Jagoranci Kiristoci Wajen Bikin Mauludi Tare Da Musulmi A Kaduna
Published: August 25, 2026 at 1:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Pasto Yohanna Buru Ya Jagoranci Kiristoci Wajen Bikin Mauludi Tare Da Musulmi A KadunaPublished: August 25, 2026 at 1:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani fitaccen malamin addinin Kirista daga jihar Kaduna, Fasto Dr. Yohanna Buru, wanda ya yi fice wajen inganta zaman lafiya da fahimtar juna tsakanin mabiya addinai, ya shiga cikin dubban Musulmi domin bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW) a jihar Kaduna. Fasto Buru, wanda shi ne Babban Fasto na Christ Evangelical and Life Intervention Ministry, ya…

Ci Gaba Da Karatu “Pasto Yohanna Buru Ya Jagoranci Kiristoci Wajen Bikin Mauludi Tare Da Musulmi A Kaduna” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Tinubu Ya Buƙaci Musulmi Su Riƙe Haƙuri, Tawali’u Da Tausayi
Published: August 25, 2026 at 1:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Buƙaci Musulmi Su Riƙe Haƙuri, Tawali’u Da Tausayi
Published: August 25, 2026 at 1:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Buƙaci Musulmi Su Riƙe Haƙuri, Tawali’u Da TausayiPublished: August 25, 2026 at 1:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci Musulmi a faɗin Najeriya da su rungumi koyarwa da kyawawan halayen Annabi Muhammad (SAW), yayin da suke bikin Maulidin Annabi na shekarar 2026. Shugaban ya yi wannan kira ne a cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara na musamman kan yaɗa labarai da dabarun sadarwa, Bayo…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Buƙaci Musulmi Su Riƙe Haƙuri, Tawali’u Da Tausayi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

Maulidin 2026: IMC Ta Yi Kira Da Ƙarfafa Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Najeriya
Published: August 25, 2026 at 10:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Maulidin 2026: IMC Ta Yi Kira Da Ƙarfafa Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Najeriya
Published: August 25, 2026 at 10:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Maulidin 2026: IMC Ta Yi Kira Da Ƙarfafa Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A NajeriyaPublished: August 25, 2026 at 10:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Cibiyar Sasanta Addinai ta Interfaith Mediation Centre (IMC) da ke Kaduna, ta yi kira ga al’ummar Najeriya da su yi amfani da damar bikin Maulidin Annabi na shekarar 2026 wajen ƙarfafa zaman lafiya, haɗin kai, mutunta juna da kyakkyawar fahimtar juna tsakanin mabiya addinai daban-daban a faɗin ƙasar. A cikin wata sanarwa da Mataimakin Daraktan…

Ci Gaba Da Karatu “Maulidin 2026: IMC Ta Yi Kira Da Ƙarfafa Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Gwamnan Gombe Ya Taya Sarkin Musulmi Murnar Cika Shekaru 70, Ya Yi Masa Addu’ar Ƙarin Lafiya Da Tsawon Rai
Published: August 24, 2026 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Gombe Ya Taya Sarkin Musulmi Murnar Cika Shekaru 70, Ya Yi Masa Addu’ar Ƙarin Lafiya Da Tsawon Rai
Published: August 24, 2026 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Gombe Ya Taya Sarkin Musulmi Murnar Cika Shekaru 70, Ya Yi Masa Addu’ar Ƙarin Lafiya Da Tsawon RaiPublished: August 24, 2026 at 1:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe kuma Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya (NNGF), Muhammadu Inuwa Yahaya, CON, ya taya Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Ƙoli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), Mai Alfarma Muhammad Sa’ad Abubakar III, CFR, murnar cika shekaru 70 da haihuwa. Gwamna Inuwa Yahaya ya bayyana Sarkin Musulmin a matsayin babban jigo wajen tabbatar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Gombe Ya Taya Sarkin Musulmi Murnar Cika Shekaru 70, Ya Yi Masa Addu’ar Ƙarin Lafiya Da Tsawon Rai” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
Published: August 22, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
Published: August 22, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’aniPublished: August 22, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jihar Gombe a Arewa Maso Gabashin Najeriya ta yi alfahari tare da maraba da ’yarta, Maryam Ibrahim Dan’azumi, wadda ta zama zakarar gasar Alƙur’ani ta ƙasa da ƙasa ta Sarki Abdulaziz karo na 46 da aka gudanar a Makkah Kasar Saudi Arabia. Maryam ta wakilci Najeriya a rukunin haddar Alƙur’ani gaba ɗaya, karatu, Tajweed da…

Ci Gaba Da Karatu “Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027
Published: August 22, 2026 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027
Published: August 22, 2026 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027Published: August 22, 2026 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Gwamnan jihar Gombe kuma Sanata mai wakiltar Gombe ta Tsakiya, Muhammad Danjuma Goje, ya ce har yanzu yana cikin jam’iyyar APC, yana kuma tuntubar masu ruwa da tsaki kan makomar siyasarsa. Goje ya bayyana hakan ne a ranar Asabar a gidansa da ke Pantami, Gombe, lokacin da magoya bayansa da abokan siyasa suka kai…

Ci Gaba Da Karatu “Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 4 5 6 … 139 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani Afrika
  • Isra’ila Ta Cire Sunayen Wasu Mutane Biyu Cikin Wadanda Take Fako Afrika
  • Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya Afrika
  • Iran Ta Tasa Keyar Wani Jirgi Shake Da Mai Sauran Duniya
  • Wakilan Rasha Da Ukraine Sun Tattauna A Abu Dhabi Ranar Juma’a Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mutum Mafi Tsufa A Saudiyya Ya Rasu Yana Da Shekaru 142 Labarai
  • Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutu Najeriya
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.