CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A Kaduna
A halin yanzu, direbobin baburan adaidaita sahu (keke Napep) a birnin Kaduna sun fara numfasawa biyo bayan rungumar amfani da iskar gas (CNG) wanda ya rage musu radadin tsadar man fetur tare da dawo musu da ribar da suka dade suna nema suka rasa. Binciken da Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya (NAN) ya gudanar ya…
Ci Gaba Da Karatu “CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A Kaduna” »

