Alhinin Rasuwar Bello Sharada, Fitaccen Mai Sharhi Kan Siyasar Najeriya
Al’umma a Kano dake arewacin Najeriya na ci gaba da jimamin rasuwar fitaccen mai sharhi kan harkokin jama’a, ɗan jarida kuma marubuci, Bello Muhammad Sharada, wanda ya rasu yana da shekaru 56. Marigayin ya rasu ne a ranar Asabar a Asibitin Koyarwa na Aminu Kano, bayan fama da gajeriyar rashin lafiya. Bello Sharada ya shahara…
Ci Gaba Da Karatu “Alhinin Rasuwar Bello Sharada, Fitaccen Mai Sharhi Kan Siyasar Najeriya” »

