Dakaru Sun Hallaka ’Yan Ta’adda Masu Yawa – DHQ
Rundunar Tsaron Najeriya (DHQ) ta bayyana cewa dakarun kasar nan sun samu nasarar ragargazar dimbin ’yan ta’adda, inda suka kama wasu da dama tare da ceto mutum sama da 50 da aka yi garkuwa da su a fadin kasar nan. Wadannan nasarori sun faru ne a yayin ayyukan kakkaba da sojoji suka gudanar tsakanin ranar…
Ci Gaba Da Karatu “Dakaru Sun Hallaka ’Yan Ta’adda Masu Yawa – DHQ” »

