Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Al’umma Su Kiyaye Doka Yayin Bikin Takutaha
Rundunar ’yan sandan jihar Kano a Najeriya ta ce ta ɗauki tsauraran matakan tsaro domin tabbatar da zaman lafiya yayin bikin Takutaha na shekarar 2026, wanda ake sa ran gudanarwa a yau Talata, 1 ga Satumba. Kwamishinan ’yan sandan jihar, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya yaba wa al’ummar Kano bisa yadda suka kasance suna gudanar…
Ci Gaba Da Karatu “Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Al’umma Su Kiyaye Doka Yayin Bikin Takutaha” »

