Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya
Ƙungiyar kwallon kafa ta Jamhuriyar Congo ta haramta wa Super Eagles ta Najeriya zuwa gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya (World Cup) 2026. Jamhuriyar Congo ta samu nasara ne a wasan karshe da suka yi na neman cike gurbin zuwa gasar a bangaren afirka, inda ta doke Najeriya da ci 4 da 3 a…
Ci Gaba Da Karatu “Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya” »

