Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Yusuf Aliyu Harande

Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: November 27, 2025 at 11:15 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 18, 2025

Posted on November 27, 2025December 18, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: November 27, 2025 at 11:15 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 18, 2025
Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida BaPublished: November 27, 2025 at 11:15 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 18, 2025

Hukumar lafiya ta duniya ta ayyana bijirewar cututtuka ga maganguna a matsayin babban al’amari dake kawo cikas da barazana a bangaren kiwon lafiyar jama’ah. Najeriya dai ta kasance kasa ta 19 wajen rasa rayuka a cikin kasashe 204, kuma ana danganta mutuwar mutum dubu dari biyu da sittin da uku da dari hudu da matsalar…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida Ba” »

Kiwon Lafiya, Najeriya

Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum
Published: November 27, 2025 at 11:05 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 27, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum
Published: November 27, 2025 at 11:05 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed BazoumPublished: November 27, 2025 at 11:05 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

A Jamhuriyar Nijar ‘yayan hambararren shugaban kasa Mohamed Bazoum sun bayyana damuwa dangane da yadda ake ci gaba da tsare mahaifansu sama da shekaru 2 bayan kifar da shi daga karaga. A cewarsu dukkan abubuwan da a ke zargin bayansu da shi ba su da tushe saboda haka su ke kiran kasashen duniya su dubi…

Ci Gaba Da Karatu “Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum” »

Afrika

‘Yan-Ta’adda Sun Kara Sace Mutane A Jihar Naija!
Published: November 27, 2025 at 1:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 27, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on ‘Yan-Ta’adda Sun Kara Sace Mutane A Jihar Naija!
Published: November 27, 2025 at 1:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
‘Yan-Ta’adda Sun Kara Sace Mutane A Jihar Naija!Published: November 27, 2025 at 1:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

A yayinda ake ci gaba da jimami da kuma neman yadda za’a samu kubutar da sauran Daliban Makarantar St. Mary a jihar Nejan Najeriya da ‘yan bindiga suka kwashe a Makon jiya. Yanzu haka kuma wasu ‘yan fashin Dajin sun kai wani sabon hari a yankin Shiroro tare da yin awon gaba da wasu Mutane….

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan-Ta’adda Sun Kara Sace Mutane A Jihar Naija!” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sojojin Da Suka Kifar Da Farar Hula A Guinea-Bissau Sun Sanar Da Cewa!
Published: November 27, 2025 at 1:32 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 27, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Sojojin Da Suka Kifar Da Farar Hula A Guinea-Bissau Sun Sanar Da Cewa!
Published: November 27, 2025 at 1:32 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Sojojin Da Suka Kifar Da Farar Hula A Guinea-Bissau Sun Sanar Da Cewa!Published: November 27, 2025 at 1:32 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Wani gungun hafsoshin soja a kasar Guinea-Bissau sun ce sun kwace mulki jiya Laraba, kwana guda kafin hukumar zaben kasar ta bada sakamakon zaben shugaban kasar da aka yi cikin wannan mako. A cikin wata sanarwar da kakakinsu Diniz N’Tchama ya karanta a Telebijin na kasa, sojojin sun ce sun kawar da shugaba Umaro Sissoco…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Da Suka Kifar Da Farar Hula A Guinea-Bissau Sun Sanar Da Cewa!” »

Afrika

Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro
Published: November 27, 2025 at 1:24 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 27, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro
Published: November 27, 2025 at 1:24 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin TsaroPublished: November 27, 2025 at 1:24 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaba Bola Ahmed Tinubu na Najeriya ya ayyana dokar-ta-baci a bangaren tsaro a fadin kasar, ya umurci rundunar soja da ta ‘yan sanda da su gaggauta daukar dubban sabbin kurata domin shawo kan tashe-tashen hankula a kasar. Shugaba Tinubu yace za a dauki sabbin ‘yan sanda dubu 20, abinda zai kara yawansu zuwa dubu 50,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shirin Dare 26.11.2025
Published: November 27, 2025 at 1:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 27, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Dare 26.11.2025
Published: November 27, 2025 at 1:14 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/1125TUEGTA2030.mp3
Rediyo

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau
Published: November 26, 2025 at 4:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 26, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau
Published: November 26, 2025 at 4:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea BissauPublished: November 26, 2025 at 4:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Wasu hafsoshin soja a kasar Guinea Bissau wadda ta saba fama da juye-juyen mulki, sun bada sanarwar cewa sun kwace ikon mulkin kasar a bayan zaben shugaban kasar da aka fara gardama a kai tun kafin a sanar da sakamakon sa. Gidan rediyon Faransa na RFI ya ce sanarwar ta biyo bayan karar harbe-harbe da…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya
Published: November 25, 2025 at 8:38 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 25, 2025

Posted on November 25, 2025November 25, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya
Published: November 25, 2025 at 8:38 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 25, 2025
Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A NajeriyaPublished: November 25, 2025 at 8:38 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 25, 2025

Hukumar abinci ta Majalisar Dinkin Duniya (MDD) ta ce hare-haren ‘yan bindiga a yankin Arewacin Najeriya zai haddasa bala’in rashin abinci da ya fi na ko’ina muni a Nahiyar Afirka a cikin shekara mai zuwa. A wani rahoton da hukumar ta wallafa yau Talata, ta yi kiyasin cewa mutane kimanin miliyan 35 zasu iya fuskantar…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya” »

Labarai, Najeriya

An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi
Published: November 25, 2025 at 8:00 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 25, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi
Published: November 25, 2025 at 8:00 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar KebbiPublished: November 25, 2025 at 8:00 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaban Najeriya ya bada sanarwar cewa an kwato dukkan ‘yan mata 24 da aka sace daga wata makarantar sakandaren mata ta gwamnati dake Jihar Kebbi a Arewa maso yammacin kasar. An sace wadannan dalibai mata ne a ran 17 ga watan Nuwamba, inda a lokacin ‘yan sanda suka ce su 25 aka sace. Wata sanarwar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda
Published: November 25, 2025 at 12:08 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 25, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda
Published: November 25, 2025 at 12:08 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’addaPublished: November 25, 2025 at 12:08 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Kungiyar kiristocin Najeriya wato CAN reshen Jihar Neja ta sanar da cewa yara 50 daga cikin wadanda ‘yan bindiga suka sace a ranar Juma’ar da ta gabata a Makarantar St. Mary ta Papiri sun samu nasarar kubutowa daga hannun ‘yan bindigar. Dama dai tun aranar Lahadi kungiyar tace sama da yara 300 ne ‘yan bindigar…

Ci Gaba Da Karatu “Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 6 7 8 … 13 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da Shakatawa Labarai
  • Baba Buhari Yayi Zargin Ansaka Masa Na’urar Tsaro Labarai
  • Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da Barundi Labarai
  • Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar Ogun Labarai
  • Anyi Sallar Rokon Ruwa A Saudiya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta Labarai
  • Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana Labarai
  • Shirin: Lafiya Jari Ce 11.21.25 Kiwon Lafiya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.