NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A Najeriya
Shugaban Ƙungiyar Ƴan Jarida ta Najeriya (NUJ), Comrade Alhassan Yahaya Abdullahi, ya bayya cewa, ƴan jarida da ke aiki a kafafen yaɗa labarai na gwamnati da masu zaman kansu na fama da rashin albashi mai kyau a Najeriya. Comrade Yahaya, ya bayya hakan ne a hirarsa da Manema labarai ranar Juma’a, yana mai cewa akwai…
Ci Gaba Da Karatu “NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A Najeriya” »

