Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya
Shugaban Amurka Donald Trump ya bukaci kasar Iran ta mika wuya kai tsaye a ranar Jumu’a, bayan da aka shafe mako daya ana artabun musayar makamai tun bayan da Amurka da Isara’ila suka kaiwa Iran harin ana tsaka da tattaunawar cimma yarjejeniya kan makaman nukiliya na Iran din. Wannan furuci na Trump zai sa sulhun…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya” »

