Angano Gawar Wani Dan Myanmar A Arewacin New York
Jami’an yankin arewacin jihar New York sun tabbatar ranar Laraba cewa mutuwar wani ɗan gudun hijira daga Myanmar mai fama da matsalar gani ta kasance kisan kai, bayan ya ɓace na tsawon kwanaki da dama, wanda aka sako shi daga gidan yari zuwa hannun jami’an tsaron kan iyaka na Amurka. An gano gawar Nurul Amin…
Ci Gaba Da Karatu “Angano Gawar Wani Dan Myanmar A Arewacin New York” »

