Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Shugabannin Darikar Anglican Sun Bada Sanarwar Kafa Sabuwar Majalisa
Published: March 6, 2026 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani gungun shugabannin darikar Anglican ranar Alhamis suka bada sanarwar kafa wata sabuwar majalisa da zata jagoranci darikar, mataki da yake kalubale ga Arcbishop ta Cntebury, a dai dai lokacin da ake shirin bikin mika mata ragamar shugabancin darikar.

Wannan mataki da bangaren darikar da ake kira GAFCON a takaice, wato Globa Anglican Future conference da turanci, ya hada kan coci-cocin Anglican masu ra’ayin mazan jiya- galibi daga Asiya da Afrika, yana haska wuta kan kara zurfin sabani tsakanin ‘yan darikar bayan da aka shafe shekaru ana zaman dar dar kan akida da kuma batutuwa na zaman takewa.

Reshen cocin masu kiran kan su GAFCON a takaice, suna adawa kan nada mata a zaman limamai, da kuma kara cusa ‘yan luwadi da madugo cikin harkokin majami’ar.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Taki Da Mai Ga Manoma
Next Post: Jirgin Dakon Iskar Gas Daga Rasha Ya Sake Hanya

Karin Labarai Masu Alaka

Iran Tabada Tabbacin Cigaba Da Rufe Mashigar Hormuz Afrika
Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A Kasa Labarai
Farashin Danyen Mai Da Iskar Gas Ya Tashi Afrika
Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje Labarai
Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516 Afrika
Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Hukumomin Taliban Sunce A Shirye Suke Domin Sulhu Afrika
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC Siyasa
  • Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar Amurka
  • Kotu Ta Bada Belin Kwamishinan Kudin Jihar Bauchi Najeriya
  • Dangote Ya Bukaci ICPC Ta Binciki Shugaban NMDPRA Najeriya
  • Asusun IMF Zasu Ziyarci Kasar Gabon Afrika
  • Wani Alkali A Amurka Ya Kalubalanci Gwamnatin Kasar Afrika
  • Hukumar DSS Ta Sake Kama Abubakar Malami Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.