Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin Kasar
Majalisar dokokin Somalia ta amince da sauya tsarin mulkin kasar da zai karawa wakilai da shugaban kasar wa’adi da zai kai ga jinkirta zaben kasar da shekara daya. Kasar wacce take fama da rigingimu tun bayan faduwar gwamnatin kama karya ta Siad Barre a 1991, bata da gwamnatin kasa mai karfi, kuma duk da taimakon…
Ci Gaba Da Karatu “Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin Kasar” »

