Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi
Published: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi
Published: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan KudiPublished: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya zabi Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan kudi bayan da ya jagoranci gyara bangaren haraji na kasa, a cewar fadar shugaban kasar ranar Talata. Oyedele, mai shekaru 50 da haihuwa, wanda da shine shugaban kwamitin shugaban kasa kan kasafin kudi da sabbin sauye-sauyen haraji, ya maye gurbin oris…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi” »

Labarai, Najeriya

Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai
Published: March 4, 2026 at 3:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai
Published: March 4, 2026 at 3:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen MaiPublished: March 4, 2026 at 3:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin mai na Aramco mallakin gwamnatin Saudiyya na kokarin canza hanyar da yake bi wajen fitar da danyen man fetur zuwa tekun bahar maliya don kaucewa mashigin ruwa na Hormuz a cewar wasu majiyoyi a ranar Talata. Saudiyya da sauran kasashen yankin tekun fasha masu arzikin man fetur sun kasa wucewa da tankunan man su…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar Iran
Published: March 4, 2026 at 2:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar Iran
Published: March 4, 2026 at 2:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar IranPublished: March 4, 2026 at 2:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana ci gaba da gwabza yaki, tun bayan da Amurka da Isra’ila suka kai wa kasar Iran hari, inda suka kashe shugaban ta Ayatollah Ali Khameni. Isra’ila na ci gaba da kai hari Tehran, babban birnin Iran da kuma Beirut, babban birnin Lebanon, inda itama Iran ta mai da martani wajen kai hare-hare sansanonin sojin…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi Arrangama
Published: March 4, 2026 at 9:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi Arrangama
Published: March 4, 2026 at 9:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi ArrangamaPublished: March 4, 2026 at 9:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun Pakistan da Afghanistan sunyi arangama a wurare daban daban kan iyakokin kasashen biyu a ranar talata, har ofishin MDD a Afghanistan yake gargadin cewa an kashe farar hula 42 a Afghanistan a fadan da yanzu ya shiga kwana na shida. Kasashen 2 da suke kudancin Asiya, wadanda ada kawaye ne kamin su zama masu…

Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi Arrangama” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Rasha Ta Gargadi Amurka Da Isra’ila Kan Harin Iran
Published: March 4, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rasha Ta Gargadi Amurka Da Isra’ila Kan Harin Iran
Published: March 4, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rasha Ta Gargadi Amurka Da Isra’ila Kan Harin IranPublished: March 4, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata Rasha take gargadin cewa yakin da Amurka da Isra’ila suka kaddamar kan Iran, zai haifar da abunda suke kokarin su hana, Moscow tace yakin zai zaburadda Iran da kasashen larabawa makwabtanta su nemi mallakar makaman Nukiliya. Shugaban Amurka Donald Trump, ya ambato burin Iran na kera makaman Nukiliya zaman dalili da ya sa…

Ci Gaba Da Karatu “Rasha Ta Gargadi Amurka Da Isra’ila Kan Harin Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba
Published: March 4, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba
Published: March 4, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon ShugabaPublished: March 4, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A wannan makon ne ake sa ran gungun coci coci na darikar Anglican zasu yi taro a Najeriya domin su zabi wani sabon shugaba a zaman kishiya ga Archbishop na Canterbury, mataki da ba’a taba ganin irinsa ba, da ake gani zai kara janyo rarrabuwar kawuna na akida karkashin cocin na Anglican. Gungun wadan nan…

Ci Gaba Da Karatu “Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A Cinikayya
Published: March 4, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A Cinikayya
Published: March 4, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A CinikayyaPublished: March 4, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin harhada magunguna a Afirka ta kudu da ake kira Aspen, ranar talata ya bada labarin faduwa a cinikayyarsa na rabin shekara da kashi 21 cikin dari, ya aza laifin haka kan garambawul ko ko ayyukan daidaito, duk da haka kamfanin Aspen yana hasashen samun riba sosai a wannan shekara. Domin ya rage yawan kudi…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A Cinikayya” »

Afrika, Kimiya, Labarai

Farashin Danyen Mai Da Iskar Gas Ya Tashi
Published: March 4, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Danyen Mai Da Iskar Gas Ya Tashi
Published: March 4, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Danyen Mai Da Iskar Gas Ya TashiPublished: March 4, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin danyen mai da iskar gas sunyi tashin gowron zabbi a ranar talata, saboda harin da Amurka da Isra’ila suke kaiwa kan Iran, ya tsaida jigilar makamashi daga gabas ta tsakiya, Iran tana kai hari kan jiragen ruwa da tashoshin makamashi, da rufe hanyoyin zirga zirgar ruwa a yankin Gulf, kuma hakan ya tilasta tsaida…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Danyen Mai Da Iskar Gas Ya Tashi” »

Afrika, Kimiya, Labarai

Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja
Published: March 3, 2026 at 6:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 3, 2026

Posted on March 3, 2026March 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja
Published: March 3, 2026 at 6:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 3, 2026
Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar NejaPublished: March 3, 2026 at 6:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 3, 2026

Jam’iyyar APC Mai Mulki a Najeriya tarantsar da sabbin Shugaban ta a Jihar Neja dake Arewa Maso tsakiyar kasar, Akasarin wadanda ke rike da shugaban cin Jam’iyyar ne aka sake rantsarwa saboda yin sulhu a tsakanin masu Neman Shugaban cin APC a Jihar Neja, Alhaji Aminu Musa Bobi shine aka sake rantsarwa a matsayin sabon…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Pakistan Da Afghanistan Sun Shiga Kwana Na Biyar Suna Fafatawa
Published: March 3, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Pakistan Da Afghanistan Sun Shiga Kwana Na Biyar Suna Fafatawa
Published: March 3, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Pakistan Da Afghanistan Sun Shiga Kwana Na Biyar Suna FafatawaPublished: March 3, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Pakistan da Afghanistan sun fada ranar Litinin cewa, dakarun su sun auna sansanonin juna daga tsallaken iyakokinsu, yayinda fada tsakanin kasashen biyu ya shiga kwana na biyar, wadda yake nuna rashin zaman lafiya a yankin da tuni yake fama da rikici sakamakon harin da Amurka da Isra’ila suka kai kan Iran, ita kuma Farisa ta…

Ci Gaba Da Karatu “Pakistan Da Afghanistan Sun Shiga Kwana Na Biyar Suna Fafatawa” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 38 39 40 … 131 Next

Sabbin Labarai

  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru
  • Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna
  • Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar Sudan Afrika
  • ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar Filato Afrika
  • Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi Afrika
  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Harin Iran A Kasar Saudiya Ya Haifar Da Tattaunawa Tsakanin Shugabanni Afrika
  • Ana Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Djibouti Yau Juma’a Afrika
  • Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya Labarai
  • Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.