Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Amurka Tasakawa Sojin Rwanda Takunkumi
Published: March 3, 2026 at 12:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Tasakawa Sojin Rwanda Takunkumi
Published: March 3, 2026 at 12:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Tasakawa Sojin Rwanda TakunkumiPublished: March 3, 2026 at 12:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin, Amurka ta azawa rudunar sojin Rwanda takunkumi da wasu manyan hafsoshin kasar dangane da irin rawar da suke takawa a yaki da ake yi a gabashin jamhuriyar Demokuradiyyar kwango, kuma ta bukaci su janye daga yankin mai albarkatun ma’adinai ba tare da bata wani lokaci ba. Rwanda dai ta jima tana musanta zargi…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tasakawa Sojin Rwanda Takunkumi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

China Ta Yi Kira Da Kasashen Gabas Ta Tsakiya Su Hada Kai
Published: March 3, 2026 at 12:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 5, 2026

Posted on March 3, 2026March 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on China Ta Yi Kira Da Kasashen Gabas Ta Tsakiya Su Hada Kai
Published: March 3, 2026 at 12:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 5, 2026
China Ta Yi Kira Da Kasashen Gabas Ta Tsakiya Su Hada KaiPublished: March 3, 2026 at 12:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 5, 2026

Ranar Litinin, ministan harkokin wajen China yayi kira ga kasashe da suke yankin Gulf su hada kai su ki amincewa da shishshigi daga ketare, bayan da Amurka da Isra’ila suka kaddamar da harikan Iran, rikici da yanzu yake neman bazuwa a yankin. China ta bayyana fatar kasashen da suke yankin na Gulf za su karfafa…

Ci Gaba Da Karatu “China Ta Yi Kira Da Kasashen Gabas Ta Tsakiya Su Hada Kai” »

Labarai, Sauran Duniya

Yaki Ta Sararin Samaniya Ya Cigaba Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran
Published: March 3, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yaki Ta Sararin Samaniya Ya Cigaba Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran
Published: March 3, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yaki Ta Sararin Samaniya Ya Cigaba Tsakanin Amurka, Isra’ila Da IranPublished: March 3, 2026 at 4:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yaki ta sararin samaniya da Amurka da Isra’ila suke yi kan Iran sun fadada shi ranar Litinin ba tare da sanin yau she zai so karshe ba, inda Isra’ila ta kai hari a Lebanon, a zaman martani ga harin da Hezbollah ta kai mata, sannan Iran tana ci gaba da kai hare hare da makamai…

Ci Gaba Da Karatu “Yaki Ta Sararin Samaniya Ya Cigaba Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya
Published: March 3, 2026 at 4:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya
Published: March 3, 2026 at 4:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin NajeriyaPublished: March 3, 2026 at 4:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hanyar Gombe–Dukku–Darazo ta zama abin damuwa ga al’ummar, Saboda halin da take ciki, jama’a sun ɗauki sabon mataki domin jawo hankalin masu ruwa da tsaki da a gaggauta gyaranta. Wannan hanya ce da ta haɗa jihohin Gombe, Adamawa da Bauchi, amma a halin yanzu tana haddasa yawaitar hatsarurruka, jinkirin zirga-zirga da kuma tangardar tattalin arziki….

Ci Gaba Da Karatu “Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Rediyo

Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
Published: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
Published: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – MasanaPublished: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ayayin da hankalin duniya ya karkata akan yakin da ya barke tsakanin Amurka da isra’ila da Kuma Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran masana harkokin diplomasiyya na ci gaba da sharhi akan makomar kasashe irin na Africa akan wannan yaki, Tun bayan kisan jagoran Addini na Kasar ta Iran dama wasu manyan Jami,an Gwamnatin Kasar ciki…

Ci Gaba Da Karatu “Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana” »

Afrika, Amurka, Labarai, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
Published: March 2, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
Published: March 2, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar KwangoPublished: March 2, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu da ake zargin mayakan ‘yan tawaye na AFC da M23 ne sun kara kai hari filin jirgin sama na Kisangani dake Jamhuriyar Demokradiyar Congo da jiragen sama marasa matuki na drone, a cewar Jami’an yankin a ranar Litinin. Kisangani ya kasance birni me muhimmanci a arewa maso gabashin Congo, kuma yana da tazara daga…

Ci Gaba Da Karatu “Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka
Published: March 2, 2026 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka
Published: March 2, 2026 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya ShekaPublished: March 2, 2026 at 8:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Prime ministan kasar Senegal Ousmane Sonko ya ce a shirye yake da ya sauya shekar jam’iyya ta gwamnati ya koma jam’iyyar adawa idan shugab Bassirou Diomaye Faye ya karkata daga manufar jam’iyyar. Ana zaman zullumi a kasar bayan da aka samu tashin hankali a jami’o’i, da kuma doguwar magana tare da asusun bada lamuni na…

Ci Gaba Da Karatu “Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu
Published: March 2, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu
Published: March 2, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta KuduPublished: March 2, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Adadin mutanen da suka rasa rayukan su a harin da wasu mutane da ba’a san ko su waye ba suka kai yankin gudanarwa na Ruweng a Sudan ta kudu ya kai 169, inda aka samu kari kan kiyasin baya na mutane 122 da aka yi a cewar ministan sadarwa na kasar a ranar Litinin. Tashin…

Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Mutane 169 A Wani Harin Sudan Ta Kudu” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi
Published: March 2, 2026 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi
Published: March 2, 2026 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya FadiPublished: March 2, 2026 at 7:55 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin kasuwar yawon bude ido a kasuwannin hada hadar hannun jari ya fadi a ranar Litinin, inda yayi asarar dala miliyan dubu 22 da miliyan shida, saboda kawo ya mutsi a tashin jiragen sama masu daukan matafiya da yakin Amurka, Isra’ila da Iran ya haifar a duk fadin duniya. Ya kuma sa an rufe manyan…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da Amurka
Published: March 2, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da Amurka
Published: March 2, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da AmurkaPublished: March 2, 2026 at 7:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yakin da Isar’ila da Amurka suke fafatawa da kasar Iran ya ci gaba ya kara tsamari a ranar Litinin, kuma ba’a ga alamar karshen sa ba. Isra’ila ta kaiwa kasar Lebanon hari, tana mai da martani ga harin da kungiyar Hezbollah suka kai mata. Ita kuwa fadar Tehran ta harba makamai masu linzami da jirage…

Ci Gaba Da Karatu “Babu Alamar Tsagaita Wuta A Yaki Da Akeyi Tsakanin Isra’ila Da Amurka” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 39 40 41 … 131 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH
  • Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru
  • Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna
  • Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Samar Da Albarkatun Mai Ya Ragu A Iraq Afrika
  • Lawal, Filin Wasa Na Rashidi Yekini Ko Turai Iyaka Wasanni
  • Jami’an Tsaro A Jihar Borno Sun Kama ‘Yan Bindiga Labarai
  • Shirin Manuniya Kashi Na Daya, Yau Juma’a 11.21.25 Shirye-Shirye
  • Iran Ta Rufe Sararin Samaniyar Ta Labarai
  • Abba Kabir: Zamu Samar da Jirage Marasa Matuka A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran Afrika
  • Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.