Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A Cinikayya
Published: March 4, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin harhada magunguna a Afirka ta kudu da ake kira Aspen, ranar talata ya bada labarin faduwa a cinikayyarsa na rabin shekara da kashi 21 cikin dari, ya aza laifin haka kan garambawul ko ko ayyukan daidaito, duk da haka kamfanin Aspen yana hasashen samun riba sosai a wannan shekara.

Domin ya rage yawan kudi da yake kashewa a tafiyar da ayyukansa kamfanin Aspen yana sake fasali a rassansa da suke janyo masa hasara a Faransa da kuma Afirka ta kudu, inda kamfanin yake hada magunguna da suka hada da allura. Wannan garambawul na baka safai ba, ya janyowa kamfanin Aspen hasarar dala milyan 42 da dori.

Ganin galibin masu harhada magunguna sun gwammace suyi aikin a Amurka domin kaucewa haraji, saboda haka kamfanin ya zamanto ba ya samun kwantiragi, kamar yadda shugaban kamfanin Stephen Sa’ad ya gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters.

Afrika, Kimiya, Labarai

Post navigation

Previous Post: Farashin Danyen Mai Da Iskar Gas Ya Tashi
Next Post: Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba

Karin Labarai Masu Alaka

Rundunar Hadinkan Saudiya Tayi Ikirarin Mayar Da Martani Ga ‘Yan Aware Labarai
Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki Labarai
Masar Tayi Yarjejeniyar Makamashi Da Kasashen Norway Da China Labarai
CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025 Labarai
Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi Afrika
Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Najeriya Da Amurka Sun Amince Su Haɗa Kai Don Inganta ’Yancin Addini Da ƙarfafa Tsaro A Nijeriya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Amurka Afrika
  • An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa Afrika
  • Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari Labarai
  • Gwamnatin Bauchi: Ba Zamu Bude Makarantu Ba Sai 2026 Labarai
  • Najeriya: Ta Aiwatar Da Tsarin Ba Aiki Ba Albashi Ga Ma’aikata Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin Doka Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.