Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta
Iran ta tsagaita kai hare-hare kan kasashen dake makwabtaka da ita, idan dai ba su suka kai mata hari ba. Fadar gwamnatin Tehran ta aike da sakon bada hakuri ga makwabtan nata game da hare-haren da ta kai musu, a kokarin ta na goge fushin da makwabtan nata na kasashen tekun fasha suka yi kan…
Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta” »

