Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa
Jagoran adawa na jam’iyyar Labour Party (LP) Mr. Peter Obi, wanda kuma ya zamo mutum na uku a zaben da aka gudanar a 2023. Ya amsa gayyatar tafiyar jam’iyyar adawa ta ADC, inda ya isa jam’iyar don ayyana makomar siyasar shi. Haka zalika jam’iyyar ta ADC duk a yau ta karbi sanata Ben Ndi Obi,…
Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa” »

