Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Harin Bom Din Maiduguri Ya Kashe Mutane Biyar Ya Raunata Fiye Da Talatin
Published: December 25, 2025 at 8:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Bom Din Maiduguri Ya Kashe Mutane Biyar Ya Raunata Fiye Da Talatin
Published: December 25, 2025 at 8:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin Bom Din Maiduguri Ya Kashe Mutane Biyar Ya Raunata Fiye Da TalatinPublished: December 25, 2025 at 8:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bam ya tashi cikin wani masallaci a lokacin sallar magariba jiya da daddare a wata kasuwa dake Maiduguri, babban birnin jihar Borno, inda ya kashe mutane akalla 5, ya raunata wasu fiye da 30. ‘Yan sanda sun ce watakila harin na kunar-bakin-wake ne, inda kakakin ‘yan sandan jihar, Nahum Daso ya fada cikin wata sanarwa…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Bom Din Maiduguri Ya Kashe Mutane Biyar Ya Raunata Fiye Da Talatin” »

Najeriya

Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na Albashi
Published: December 25, 2025 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na Albashi
Published: December 25, 2025 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na AlbashiPublished: December 25, 2025 at 7:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya wayo (ASUU) ta nuna farin ciki bayan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta amince da ƙarin albashi da kashi 40 cikin 100 ga malaman jami’o’i, biyo bayan nasarar sake tattaunawa kan yarjejeniyar 2009 da aka kulla tsakanin ASUU da gwamnatin tarayya. ASUU ta sanar da cewa an cimma yarjejeniyar ne a…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na Albashi” »

Najeriya

Fadar Shugaban Ƙasan Najeriya Ta Musanta Wani Labarin ƙarya
Published: December 25, 2025 at 5:39 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Fadar Shugaban Ƙasan Najeriya Ta Musanta Wani Labarin ƙarya
Published: December 25, 2025 at 5:39 PM | By: Bala Hassan
Fadar Shugaban Ƙasan Najeriya Ta Musanta Wani Labarin ƙaryaPublished: December 25, 2025 at 5:39 PM | By: Bala Hassan

Ba a maye gurbin Gbajabiamila da Muri-Okunola ba — Fadar Shugaban Ƙasa Fadar Shugaban Ƙasan Najeriya ta musanta wani labari na ƙarya da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauya Shugaban Ma’aikatan Fadarsa (Chief of Staff), Hon. Femi Gbajabiamila, da Babban Sakataren Sirrinsa (Principal Private Secretary),…

Ci Gaba Da Karatu “Fadar Shugaban Ƙasan Najeriya Ta Musanta Wani Labarin ƙarya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu
Published: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Posted on December 25, 2025December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu
Published: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025
An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar YesuPublished: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Gwamna Inuwa Yahaya Ya Taya Kiristoci Murna; Ya Buƙaci Su Ci Gaba Da Addu’o’in Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Jihar Gombe Da Najeriya. Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya taya al’ummar Kirista na jihar Gombe dama duniya baki ɗaya murnar bikin Kirsimeti na bana, inda ya bayyana bikin a matsayin lokacin dake karfafa…

Ci Gaba Da Karatu “An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu” »

Najeriya, Nishadi

Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APC
Published: December 25, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Posted on December 25, 2025December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APC
Published: December 25, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025
Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APCPublished: December 25, 2025 at 9:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Tinubu ya kafa kwamitin sasanci da dabaru domin karfafa APC gabanin zaben 2027. Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da wani kwamitin dabaru, sasanta rikice-rikice da wayar da kai domin magance sabanin cikin jam’iyyar APC yayin da ake tunkarar zaben 2027, An kaddamar da kwamitin ne a ranar Laraba a Lagos. Kwamitin ya…

Ci Gaba Da Karatu “Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APC” »

Labarai

Amurka Ta Sanya Hanu Kan Yarjejeniyar Kiwon Lafiya Da Ƙasashen Madagascar, Saliyo, Botswana, Ethiopia
Published: December 25, 2025 at 7:33 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Amurka Ta Sanya Hanu Kan Yarjejeniyar Kiwon Lafiya Da Ƙasashen Madagascar, Saliyo, Botswana, Ethiopia
Published: December 25, 2025 at 7:33 AM | By: Bala Hassan
Amurka Ta Sanya Hanu Kan Yarjejeniyar  Kiwon Lafiya Da Ƙasashen Madagascar, Saliyo, Botswana, EthiopiaPublished: December 25, 2025 at 7:33 AM | By: Bala Hassan

Amurka ta sanya hanu kan sabbin yarjejeniyoyin kan kiwon lafiya da kasashen Madagascar, Saliyo, da Botswana, da kuma Ethiopia, wadda adadin kudaden da shirin zai bukata suka kai kusan dala bilyyan 2 da milyan 300, kamar yadda ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fada a ranar talata. A cikin watan Nuwambana bana ne gwamnatin shugaba Trump…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Sanya Hanu Kan Yarjejeniyar Kiwon Lafiya Da Ƙasashen Madagascar, Saliyo, Botswana, Ethiopia” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera Makamai
Published: December 25, 2025 at 7:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 25, 2025

Posted on December 25, 2025December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera Makamai
Published: December 25, 2025 at 7:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 25, 2025
Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera MakamaiPublished: December 25, 2025 at 7:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: December 25, 2025

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a laraba yace kasar bani yahudun, zata kashe kudi dala bilyan 110 cikin shekaru hudu masu zuwa, wajen kafa sashen kera makamai maizaman kansa domin kasar ta rage dogaro kan wasu kasashe wajen samun makamai. “Zamu ci gaba da neman wasu muhimman bukatu, a hanu daya kuma zamu samar da makamai…

Ci Gaba Da Karatu “Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera Makamai” »

Sauran Duniya

Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya
Published: December 25, 2025 at 6:48 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya
Published: December 25, 2025 at 6:48 AM | By: Bala Hassan
Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu SarƙaƙiyaPublished: December 25, 2025 at 6:48 AM | By: Bala Hassan

Shugaba Zelensky na Ukraine ya bayyana bukatar ganawa da shugaba Trump, domin cimma matsaya dangane batutuwa masu sarkakiya da suka hada da iko kan wasu sassan kasar, a yunkurinda kasashen suke yi na kawo karshen yaki da kasar take yi da Rasha, sakamakon shawarwari da aka gudanar a baya bayan nan tsakanin jami’an Amurka dana…

Ci Gaba Da Karatu “Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta
Published: December 25, 2025 at 6:32 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta
Published: December 25, 2025 at 6:32 AM | By: Bala Hassan
Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita WutaPublished: December 25, 2025 at 6:32 AM | By: Bala Hassan

Jami’an soji a kasashen Thailand da Cambodia sun fada a laraba cewa sun fara tattauunawa da Ƙasashen batun tsagaita wuta, bayan da suka koma fagen yaki mai tsanani da yanzu suke yi na tsawon kwanaki 16, mutane akalla 86 ne suka halaka. Wannan zaman shawarwarin yana zuwa ne kwanaki biyu, bayan da ministocin harkokin wajen…

Ci Gaba Da Karatu “Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela
Published: December 25, 2025 at 6:08 AM | By: Bala Hassan

Posted on December 25, 2025 By Bala Hassan No Comments on Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela
Published: December 25, 2025 at 6:08 AM | By: Bala Hassan
Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da VenezuelaPublished: December 25, 2025 at 6:08 AM | By: Bala Hassan

Dogarawan ruwa na Amurka suna dakon isowar karin jami’anta kamin su sake yunkurin shiga wani jirgin dakon mai da suka kama wadda ake zargi yana da alaka da kasar Venezuela da suke binsa tun ranar lahadi, bayan da jirgin yaki amincewa dakarun su shiga jirgin, kamar yadda wani jami’ia da wani da yake da masaniya…

Ci Gaba Da Karatu “Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 42 43 44 … 78 Next

Sabbin Labarai

  • Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa
  • Masu Goyon Bayan Palasdinawa Sunyi Gangamin Zanga Zanga A Australia
  • Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza
  • Sojoji Zasu Taimakawa ‘Yan Sanda Wajen Yaki Da Mugayen Ayyuka
  • Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Talata 11.18.2025 Rediyo
  • Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026 Najeriya
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Litinin 11.17.2025 Rediyo
  • Tinubu: Mun Ware Biliyan 42 Don Inganta Lafiyar ‘Yan-Kasa Labarai
  • ‘Yan Sandan Jihar Bauchi Sun Kama Wasu Matasa da Ake Zargin Su Da Sara Suka  Labarai
  • Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro Najeriya
  • Liverpool Tayi Rashin Nasara A Wasanni Tara Wasanni
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.