Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan Iran
Amurka da Isra’ila sun kai hari kan Iran yau Asabar, inda suka auna manyan shugabannnin kasar, suna masu kiran da a kifar da gwamnatin kasar, ita kuma Iran ta maida martani tare da harba makamai masu linzami kan Isra’ila da kasashe makwabta. Shugaba Donald Trump, a mataki da ake kallo a zaman kasada mafi girma…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan Iran” »

