Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami
Published: December 10, 2025 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 10, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami
Published: December 10, 2025 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar MalamiPublished: December 10, 2025 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Antoni Janar kuma ministan shari’ar Najeriya Abubakar Malami, ya shafe kwana na biyu a tsare a hannun Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) bayan kasa cika sharuddan belinsa. Majiyoyi sun ce ana bincikensa kan zarge-zargen laifuka 18, ciki har da hada hadar kuɗi da saba ka’idar aikin ofis, da kuma zargin taimakawa…

Ci Gaba Da Karatu “EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami” »

Tsaro

An Saka Dokar Hana Fita A Karamar Hukumar Lamurde Jihar Adamawa
Published: December 8, 2025 at 10:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 8, 2025

Posted on December 8, 2025December 8, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Saka Dokar Hana Fita A Karamar Hukumar Lamurde Jihar Adamawa
Published: December 8, 2025 at 10:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 8, 2025
An Saka Dokar Hana Fita A Karamar Hukumar Lamurde Jihar AdamawaPublished: December 8, 2025 at 10:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 8, 2025

Gwamnatin jihar Adamawa ta ayyana dokar hana fita na sa’o’i 24 a karamar hukumar Lamurde, sakamakon sake barkewar rikici a yankin. Wata sanarwa da mai magana da yawun mataimakin gwamnan jihar Hussaini Hammangabdo, ya fitar a ranar Lahadi ta bayyana cewa an dauki matakin ne bayan sake tashin wata takaddama tsakanin al’ummomin yankin da yammacin…

Ci Gaba Da Karatu “An Saka Dokar Hana Fita A Karamar Hukumar Lamurde Jihar Adamawa” »

Tsaro

Gwamnatin Tarayya Ta Samu Nasarar Ceto Wasu Daliban St. Mary’s
Published: December 8, 2025 at 9:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 8, 2025

Posted on December 8, 2025December 8, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya Ta Samu Nasarar Ceto Wasu Daliban St. Mary’s
Published: December 8, 2025 at 9:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 8, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Samu Nasarar Ceto Wasu Daliban St. Mary’sPublished: December 8, 2025 at 9:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 8, 2025

Gwamnatin Najeriya ta samu nasarar ceto yara 100 da aka sace a Makarantar St. Mary’s a jihar Neja. Rahotanni sun tabbatar da cewa, gwamnatin tarayya ta samu  nasarar kubutar da yara 100 da aka sace daga Makarantar St. Mary’s Private Catholic Primary da Secondary School, da ke Papiri cikin ƙaramar hukumar Agwara, Jihar Neja. Yaran,…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Ta Samu Nasarar Ceto Wasu Daliban St. Mary’s” »

Tsaro

‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe
Published: December 6, 2025 at 8:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 6, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe
Published: December 6, 2025 at 8:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar GombePublished: December 6, 2025 at 8:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Gombe ta bayyana cewa ta kama mutum bakwai da ake zargi da hannu a ayyukan masu garkuwa da mutane da kuma satar shanu a fadin jihar. A cewar sanarwar da rundunar ta fitar dauke da sahannun Jami’in hulda da jama’a na rundunar DSP Buhari Abdullah, an kama Abdullahi Ibrahim mai shekaru…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe” »

Tsaro

An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda
Published: December 5, 2025 at 1:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda
Published: December 5, 2025 at 1:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’addaPublished: December 5, 2025 at 1:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kama wani likita da ake zargi da jigilar kayan magani daga Jihar Sokoto zuwa wasu kungiyoyin masu garkuwa da mutane da ke aiki a sassan jihar Kwara. An bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da aka wallafa a shafin Facebook na gidan Gwamnatin Jihar Kwara a ranar…

Ci Gaba Da Karatu “An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda” »

Najeriya, Tsaro

CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya
Published: December 5, 2025 at 5:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Posted on December 5, 2025December 5, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya
Published: December 5, 2025 at 5:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025
CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin LafiyaPublished: December 5, 2025 at 5:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 5, 2025

Kungiyar kiristoci ta CAN a Nigeria tace yaran Makarantar St Mary na Garin Papiri ta jihar Neja da akayi Garkuwa dasu a cikin watan Nuwamban nan da yagaba suna cikin koshin Lafiya. Mai Magana da yawun Kungiyar ta CAN a jihar Neja Mr. Dan Atori Yace a ranar Litinin lokacin da mai ba Shugaban Kasar…

Ci Gaba Da Karatu “CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya” »

Najeriya, Tsaro

Gaza Ga Albarusai Ga Yunwa
Published: October 19, 2025 at 2:27 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Posted on October 19, 2025November 15, 2025 By Newsdesk No Comments on Gaza Ga Albarusai Ga Yunwa
Published: October 19, 2025 at 2:27 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025
Gaza Ga Albarusai Ga YunwaPublished: October 19, 2025 at 2:27 AM | By: Newsdesk | Updated: November 15, 2025

Yayin da albarusan sojojin Isra’ila ke dira a kan al’ummar Gaza a gefe guda kuma yunwa na ragargazar mazauna yankin. Kimanin mata da yara dubu 100 ke fama da mawuyacin yanayi na karancin abinci. Babban jami’in hukumar samar da abinci da duniya Ross Smith ya ce Gaza na gab da aukawa mummunan yanayin karancin abinci…

Ci Gaba Da Karatu “Gaza Ga Albarusai Ga Yunwa” »

Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 8 9

Sabbin Labarai

  • Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 15 A Kasar Australiya Labarai
  • Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya Labarai
  • Kudi Sunfi Rayuwar Mutum Muhimmanci A Asibitocin Najeriya Kiwon Lafiya
  • Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025, Wasanni
  • Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine Labarai
  • Wani Jirgi Yayi Saukar Angulu Ba Shiri Najeriya
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Laraba 11.19.2025 Rediyo
  • Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.