Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin Doka
Published: April 4, 2026 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin Doka
Published: April 4, 2026 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin DokaPublished: April 4, 2026 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar ‘yan sanda a jihar Filato ta ja kunnen al’ummar yankin Jos ta Arewa kan su tabbatar sun shige gidajen su kafin karfe uku na yamma. Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Filato, Alfred Alabo yace jami’an tsaro zasu aiwatar da umurnin da gwamnatin jihar ta bayar na hana fita daga karfe uku…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin Doka” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran
Published: April 3, 2026 at 9:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran
Published: April 3, 2026 at 9:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Harbo Jirgin Yakin Amurka A IranPublished: April 3, 2026 at 9:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An harbo jirgin yakin Amurka a sararin samaniyar Iran, kuma an fara aikin ceto wadda tuni yasa aka gano daya daga cikin matuka jirgin bayan da yayi amfani da laimar tsira, kamar yadda wani jami’in Amurka ya gayawa kamfanin dilancin labarai na Reuters, lamari irinsa na farko da aka sani tun bayan kaddamar da yakin…

Ci Gaba Da Karatu “An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
Published: April 3, 2026 at 10:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
Published: April 3, 2026 at 10:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar UgandaPublished: April 3, 2026 at 10:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani mutum dauke da adda ya hallaka yara hudu a wata makarantar nursery ta yara a Kamafala, babban birnin kasar Uganda a jiya Alhamis. Mutumin ya samu shiga makarantar ne ta hanyar yin basaja a matsayin daya daga cikin iyayen yaran, a cewar wata jarida mai suna Daily Monitor. Da farko ya shiga ofishin shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
Published: April 3, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
Published: April 3, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin KasarPublished: April 3, 2026 at 10:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sakataren tsaron Amurka, Pete Hegseth ya kori shugaban sojojin kasar Randy George a jiya Alhamis, kamar yadda wasu jami’an tsaro su biyo da wata majiya dake da masaniya kan abun suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. Hegseth, wanda da ke yada shirye shirye a kafar yada labarai ta Fox News yayi azama wajen sauya…

Ci Gaba Da Karatu “Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
Published: April 3, 2026 at 10:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Posted on April 3, 2026April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
Published: April 3, 2026 at 10:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026
Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin IranPublished: April 3, 2026 at 10:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Gwamman kwararru a fannin dokokin kasa da kasa a Amurka sun sa hannun kan budaddiyar wasika dake cewa harin da Amurka ta kaiwa Iran zai iya zama laifi na karya dokar yaki, bayan da shugaba Donald Trump ya jaddada barazanar sa a wannan makon na kai hari kan cibiyar makamashi, da cibiyar tace ruwan sha…

Ci Gaba Da Karatu “Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
Published: April 3, 2026 at 9:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Posted on April 3, 2026April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
Published: April 3, 2026 at 9:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026
Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan YakiPublished: April 3, 2026 at 9:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai gabatar da kuri’a ranar Jumu’a kan kudurin da kasar Bahrain ta gabatar na kariya ga jigilar kayayyakin kasuwanci a ciki da kewayen mashigin ruwa na Hormuz, a cewar jakadu, amma China dake da damar ikon hanawa, ta nuna karara rashin goyon bayan ta ga bada damar amfani da…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi
Published: April 3, 2026 at 9:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi
Published: April 3, 2026 at 9:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon MakamashiPublished: April 3, 2026 at 9:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashe da dama na neman hanyar da za’a bi su ci gaba da zirga-zirgar dakon makamashi ta mashigin ruwa na Hormuz a jiya Alhamis, bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya dau alwashin ci gaba da kaiwa Iran hare-hare masu tsanani, abinda ya jawo farashin mai ya kara tashi, kuma ya kawo matsi ga al’umma….

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hukumar ‘Yan Sanda Ta Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe
Published: April 2, 2026 at 9:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Posted on April 2, 2026April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar ‘Yan Sanda Ta Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe
Published: April 2, 2026 at 9:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026
Hukumar ‘Yan Sanda Ta Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar GombePublished: April 2, 2026 at 9:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Gombe na sanar da daukacin jama’a cewa, bayan wani muhimmin taron tsaro da aka gudanar tare da sauran hukumomin tsaro da masu ruwa da tsaki, an yi cikakken nazari kan halin tsaro da ake ciki a jihar. Sanarwar Jami’in hulda da jama’a na Rundunar DSP Buhari Abdullahi ta bayyana cewa,…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar ‘Yan Sanda Ta Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Wasu Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Kwango
Published: April 2, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

Posted on April 2, 2026April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wasu Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Kwango
Published: April 2, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026
Wasu Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin KwangoPublished: April 2, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

A kalla mutane 15 suka rasa rayukan su a a gabashin Jamhuriyar Demokradiyar Congo a wani harin ‘yan ta’adda da ake zaton nada alaka da ‘yan kungiyar ISIS, a ranar Laraba, a cewar wasu jami’an lardin su hudu. Harin ya afku wajajen karfe 7 na dare a kauyen Bafkwakoa dake yankin Mambasa, da Lardin Ituri,…

Ci Gaba Da Karatu “Wasu Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Kwango” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran
Published: April 2, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran
Published: April 2, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da IranPublished: April 2, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fatan da ake yi na kawo karshen yakin da Amurka da Isra’ila suke tafkawa da Iran ya kau a ranar Alhamis bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya dau alwashin ci gaba da kai hare-hare masu tsauri ga Iran. Wannan furuci ya sa farashin man fetur yayi tashin gwaron zabi. Kasuwannin hannayen jari sun fadi,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 7 8 9 … 38 Next

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70 Afrika
  • Sunayen Jakadu: Kungiyar CISLAC Ta Nemi A Janye Sunan Mr. Ayodele Oke Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERC Najeriya
  • Jami’an tsaro sama da dubu biyar ne zasuyi aikin tabbatar da tsaro Alokacin bikin karamar sallah a Jihar Nejan Najeriya. Najeriya
  • Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa Wasanni
  • SERVICOM, ATBUTH Ta Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Damfara Ne Labarai
  • Koriya Ta Arewa Ta Gudanar Da Gwajin Makami Mai Linzami Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.