Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos
Published: April 2, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos
Published: April 2, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci JosPublished: April 2, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban Hafsan Sojin Ƙasa (COAS), Laftanar Janar Waidi Shaibu, a ranar Alhamis 2 ga Afrilu, 2026, ya jagoranci shugabannin hukumomin tsaro domin duba halin tsaro kai tsaye a birnin Jos na jihar Filato Mukaddashin Daraktan Hulɗa da Jama’a na Rundunar Soji, Kanal Appolonia Anele, ta bayyana a wata sanarwa cewa ziyarar na daga cikin ƙoƙarin…

Ci Gaba Da Karatu “Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi
Published: April 2, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi
Published: April 2, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A BarundiPublished: April 2, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutane goma sha uku sun mutu, yayin da wasu 57 suka jikkata sakamakon fashewar wasu ababe fashewa sanadiyyar matsalar wutar lantarki a wani sansanin sojoji na ƙasar Burundi a daren Talata, kamar yadda rundunar sojin ƙasar ta bayyana. Mai magana da yawun sojojin Burundi, Gaspard Baratuza, ya shaida wa taron manema labarai a jiya Laraba…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela
Published: April 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela
Published: April 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban VenezuelaPublished: April 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta sanar a ranar Laraba cewa ta cire takunkumi da ta kakaba wa shugabar rikon ƙwarya ta Venezuela, Delcy Rodriguez, kamar yadda aka bayyana a shafin Ma’aikatar Kuɗi ta ƙasar. Wannan na zuwa ne kasa da watanni uku bayan sojojin Amurka sun kama tsohon shugaban ƙasar, Nicolas Maduro, a wani samame da suka kai…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa
Published: April 2, 2026 at 12:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa
Published: April 2, 2026 at 12:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da AmurkawaPublished: April 2, 2026 at 12:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya bayyana a cikin wata wasiƙa da ya aika wa al’ummar Amurka cewa ƙasarsa ba ta da wata ƙiyayya ga talakawan Amurkawa, kamar yadda tashar Press TV ta ruwaito a ranar Laraba. Ya kuma ce a cikin wasiƙar, bayyana Iran a matsayin barazana “bai dace da gaskiyar lamari a tarihance…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah
Published: April 2, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah
Published: April 2, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar HezbollahPublished: April 2, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojojin Isra’ila sun sanar a ranar Laraba cewa sun kashe babban kwamandan ƙungiyar Hezbollah, Haj Youssef Ismail Hashem, wanda ake kallon hakan a matsayin babbar illa ga ƙungiyar tun bayan sake ɓarkewar faɗa da Isra’ila a farkon watan da ya gabata. Rundunar ruwan Isra’ila ce ta kashe Hashem, wanda ke jagorantar rundunar kudancin Hezbollah, kamar…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai
Published: April 2, 2026 at 9:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai
Published: April 2, 2026 at 9:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu WakilaiPublished: April 2, 2026 at 9:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Shugaban Amurka JD Vance ya yi mu’amala da wasu wakilai ta hanyar masu shiga tsakani daga ƙasar Pakistan game da rikicin Iran har zuwa ranar Talata, a cewar wani mutum da ke da masaniya game da lamarin wanda ya shaida wa Reuters. Wannan na nuna yadda rawarsa ke ƙara faɗaɗa wajen ƙoƙarin samar da…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa
Published: April 2, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa
Published: April 2, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin GaggawaPublished: April 2, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka za ta “fice daga Iran cikin gaggawa” kuma za ta iya komawa domin kai “hare-hare lokaci zuwa lokaci” idan akwai bukata, a cewar shugaba Donald Trump, wanda ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Laraba, sa’o’i kaɗan kafin ya gabatar da jawabi ga al’ummar ƙasar a daren laraba game da yaƙin. Yayin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan Sojoji
Published: April 1, 2026 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan Sojoji
Published: April 1, 2026 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan SojojiPublished: April 1, 2026 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashen Faransa da Italiya, sun nuna rashin amincewar su da matakan soji da Amurka da Isra’ila suka dauka, kamar yadda majiyoyi suka fada jiya talata, yayinda shugaban Amurka Donald Trump, ya soki kawayen Amurka dake kungiyar tsaro ta NATO a turai cewa basu taimaka ba a yakin da suka kaddamar a gabas ta tsakiya na…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan Sojoji” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu Zuwa
Published: April 1, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu Zuwa
Published: April 1, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu ZuwaPublished: April 1, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Donald Trump na Amurka ya fada jiya talata cewa, tayiwu Amurka ta kammala yakin Iran cikin makonni biyu zuwa uku. “Zamu bar kasar nan bada jumawa,” Trump ya fadawa manema labarai a ofishin shugaban Amurka da ake kira Oval office, ya kara da cewa, zai iya kasancewa cikin mako biyu, ko mako biyu watakil…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu Zuwa” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon
Published: March 31, 2026 at 9:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon
Published: March 31, 2026 at 9:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da LebanonPublished: March 31, 2026 at 9:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan tsaron Isra’ila ya fada ranar talata cewa, Isra’ila zata rusa dukkan gidaje da suke kauyuka da suke kan iyakarta da Lebanon, kuma mutane dubu dari shida da suka gudu daga muhallan su ba zata kale su koma gidajen su ba, har sai bani yahudun taga arewacin kasar ya sammu tsaro, yana mai alwashin cewa…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 8 9 10 … 38 Next

Sabbin Labarai

  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin Palasdinawa Afrika
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba Wasanni
  • Kasar Saudiya Zata Cika Azumi Talatin Kimiya
  • Sojoji Sunkai Farmaki Gidan Dan Adawa A Kasar Uganda Bobi Wine Afrika
  • Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu Labarai
  • Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta Noma Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.