Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos
Babban Hafsan Sojin Ƙasa (COAS), Laftanar Janar Waidi Shaibu, a ranar Alhamis 2 ga Afrilu, 2026, ya jagoranci shugabannin hukumomin tsaro domin duba halin tsaro kai tsaye a birnin Jos na jihar Filato Mukaddashin Daraktan Hulɗa da Jama’a na Rundunar Soji, Kanal Appolonia Anele, ta bayyana a wata sanarwa cewa ziyarar na daga cikin ƙoƙarin…
Ci Gaba Da Karatu “Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos” »

