Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa Afrika
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed Afrika

Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025,
Published: December 5, 2025 at 2:48 PM | By: Bala Hassan

Ƙungiyoyin Gasar Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar Cin Kofin kasashen Afirka AFCON 2025

Kofin Kasashen Afirka na 2025 (AFCON) zai haifar da babban cikas a duk faɗin Gasar Premier, inda ake sa ran ‘yan wasa 40 na Afirka daga ƙungiyoyi 17 za su tafi gasar tsawon wata guda da aka tsara daga 21 ga Disamba 2025 zuwa 18 ga Janairu 2026 a Morocco, a wata rahoto da ta fito.

Ganin yadda gasar ke gudana a lokacin da ake sa ran kakar wasa ta Turai za ta kasance ba tare da manyan ‘yan wasa na farko ba har zuwa wasanni bakwai, ciki har da wasannin Premier League na Ingila da wasannin cin kofin gida.

Kasashe irin su Morocco, Masar, Afirka ta Kudu, Senegal, Najeriya da kuma zakarun da ke kare kambun Ivory Coast suna cikin manyan masu fafatawa don lashe gasar nahiyar.

Ƙungiyar Kwallon Kafar Wolves na fuskantar mafi girman koma baya saboda ‘yan wasan da zasu tafi don yin wasa wa ƙasashensu na haihuwa.

Ga cikakken jerin ‘yan wasan Premier League da ake sa ran za su shiga gasar AFCON 2025, kamar haka

Algeria

Rayan Aït-Nouri — Manchester City

Burkina Faso

Dango Ouattara — Brentford

Bertrand Traoré — Sunderland

Cameron 

Carlos Baleba — Brighton

Bryan Mbeumo — Manchester United

Jackson Tchatchoua — Wolves

DR Congo

Axel Tuanzebe — Burnley

Arthur Masuaku — Sunderland

Noah Sadiki — Sunderland

Egypt 

Mohamed Salah — Liverpool

Omar Marmoush — Manchester City

Ivory Coast

Evann Guessand — Aston Villa

Amad Diallo — Manchester United

Ibrahim Sangaré — Nottingham Forest

Willy Boly — Nottingham Forest

Simon Adingra — Sunderland

Emmanuel Agbadou — Wolves

Mali

Cheick Doucouré — Crystal Palace

Morocco

Amine Adli — Bournemouth

Chadi Riad — Crystal Palace

Adam Aznou — Everton

Noussair Mazraoui — Manchester United

Chemsdine Talbi — Sunderland

Mozambique

Reinildo Mandava — Sunderland

Nigeria

Frank Onyeka — Brentford

Christantus Uche — Crystal Palace

Alex Iwobi — Fulham

Calvin Bassey — Fulham

Samuel Chukwueze — Fulham

Tolu Arokodare — Wolves

Senegal

Ismaila Sarr — Crystal Palace

Iliman Ndiaye — Everton

Idrissa Gueye — Everton

Habib Diarra — Sunderland

Pape Matar Sarr — Tottenham

El Hadji Malick Diouf — West Ham

South Africa

Lyle Foster — Burnley

Tunisia

Hannibal Mejbri — Burnley

Zimbabwe

Marshall Munetsi — Wolves

Tawanda Chirewa — Wolves

Wasanni

Post navigation

Previous Post: An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda
Next Post: Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,

Karin Labarai Masu Alaka

CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Hawan Sallah A Jihar Katsina Afrika
Tawagar Shirya Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Ta Ziyarci Masarautun Jihar Labarai
Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo Wasanni
Nasarawa Ce Zakara A Wasan Kwallon Kafa Ta Kurame 2025 Wasanni
‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye Suke Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango Afrika
  • Shirin Manuniya Yau Juma’a 12.12.2026 Shirye-Shirye
  • Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha Yaki Afrika
  • Afirka Ta Kudu Ta Bukaci Jakadan Israela Ya Fice Daga Kasar Afrika
  • Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba Afrika
  • Tinubu: Abba Magajin Aminu Kano Ne A Fagen Siyasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Kungiyar Boko Haram Sun Yi Awon Gaba Da Mata 13 A Borno Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A Somaliya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.