Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025,
Published: December 5, 2025 at 2:48 PM | By: Bala Hassan

Ƙungiyoyin Gasar Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar Cin Kofin kasashen Afirka AFCON 2025

Kofin Kasashen Afirka na 2025 (AFCON) zai haifar da babban cikas a duk faɗin Gasar Premier, inda ake sa ran ‘yan wasa 40 na Afirka daga ƙungiyoyi 17 za su tafi gasar tsawon wata guda da aka tsara daga 21 ga Disamba 2025 zuwa 18 ga Janairu 2026 a Morocco, a wata rahoto da ta fito.

Ganin yadda gasar ke gudana a lokacin da ake sa ran kakar wasa ta Turai za ta kasance ba tare da manyan ‘yan wasa na farko ba har zuwa wasanni bakwai, ciki har da wasannin Premier League na Ingila da wasannin cin kofin gida.

Kasashe irin su Morocco, Masar, Afirka ta Kudu, Senegal, Najeriya da kuma zakarun da ke kare kambun Ivory Coast suna cikin manyan masu fafatawa don lashe gasar nahiyar.

Ƙungiyar Kwallon Kafar Wolves na fuskantar mafi girman koma baya saboda ‘yan wasan da zasu tafi don yin wasa wa ƙasashensu na haihuwa.

Ga cikakken jerin ‘yan wasan Premier League da ake sa ran za su shiga gasar AFCON 2025, kamar haka

Algeria

Rayan Aït-Nouri — Manchester City

Burkina Faso

Dango Ouattara — Brentford

Bertrand Traoré — Sunderland

Cameron 

Carlos Baleba — Brighton

Bryan Mbeumo — Manchester United

Jackson Tchatchoua — Wolves

DR Congo

Axel Tuanzebe — Burnley

Arthur Masuaku — Sunderland

Noah Sadiki — Sunderland

Egypt 

Mohamed Salah — Liverpool

Omar Marmoush — Manchester City

Ivory Coast

Evann Guessand — Aston Villa

Amad Diallo — Manchester United

Ibrahim Sangaré — Nottingham Forest

Willy Boly — Nottingham Forest

Simon Adingra — Sunderland

Emmanuel Agbadou — Wolves

Mali

Cheick Doucouré — Crystal Palace

Morocco

Amine Adli — Bournemouth

Chadi Riad — Crystal Palace

Adam Aznou — Everton

Noussair Mazraoui — Manchester United

Chemsdine Talbi — Sunderland

Mozambique

Reinildo Mandava — Sunderland

Nigeria

Frank Onyeka — Brentford

Christantus Uche — Crystal Palace

Alex Iwobi — Fulham

Calvin Bassey — Fulham

Samuel Chukwueze — Fulham

Tolu Arokodare — Wolves

Senegal

Ismaila Sarr — Crystal Palace

Iliman Ndiaye — Everton

Idrissa Gueye — Everton

Habib Diarra — Sunderland

Pape Matar Sarr — Tottenham

El Hadji Malick Diouf — West Ham

South Africa

Lyle Foster — Burnley

Tunisia

Hannibal Mejbri — Burnley

Zimbabwe

Marshall Munetsi — Wolves

Tawanda Chirewa — Wolves

Wasanni

Post navigation

Previous Post: An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda
Next Post: Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu,

Karin Labarai Masu Alaka

Madrid, Arsenal Da Chelsea Sun Fara Zaurancen Dan-Wasa Kenan Yildiz Wasanni
Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City Wasanni
Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ? Wasanni
Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba Arteta Wasanni
Da Alamu Ronaldo Zai Buga Dukkan Wasanni Da Gasar Kofin Duniya A 2026 Wasanni
CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya Afrika
  • Shugabar Kungiyar Cinikayya Ta Duniya Ta Bukaci Kasashe Su Gyara Harkokin Cinikayya Afrika
  • Shugaban Hukumar Hana Yaduwar Cututtuka A Afirka Yace Akwai Rashin Fahimta A Tsakanin Kasashen Da Amurka Take Tallafawa Afrika
  • Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar Afrika
  • Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A Cinikayya Afrika
  • Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura Jakadu Labarai
  • Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.