Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Nishadi

Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
Published: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Posted on February 10, 2026February 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
Published: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026
Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran GadoPublished: February 10, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 10, 2026

Yeriman Ingila Williams, wanda shine babban dan sarkin Ingila na yanzu Charles, ya gana da Yeriman Saudiyya mai jiran gado, Mhammed Bin Salman, a fara ziyarar kwanaki uku a madadin gwamnatin Britaniya domin karfafa dangantaka tsakanin kasshen biyu. Ziyarar da masarautar Ingilan take yi, ta biyo bayan ziyarar da ministan kudi na Ingila ya kai…

Ci Gaba Da Karatu “Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado” »

Amurka, Labarai, Nishadi

Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya
Published: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya
Published: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A NajeriyaPublished: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dr. Yohanna YD Buru Wanda Ya Samu Kyautar Makon Haɗin Kan Addinai ta Majalisar Ɗinkin Duniya Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya a Cikin Al’ummar Najeriya. A yayin bikin Makon Haɗin Kan Addinai na Duniya na Majalisar Ɗinkin Duniya, wanda ake gudanarwa duk shekara daga ranar 1 zuwa 7 ga watan Fabrairu, wani wanda ya samu…

Ci Gaba Da Karatu “Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya
Published: January 22, 2026 at 8:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya
Published: January 22, 2026 at 8:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon DuniyaPublished: January 22, 2026 at 8:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana Bikin Kamun Kifi da Bajekolin Al’adun Duniya na Argungu a matsayin wata babbar alama ta haɗin kan Najeriya, gadon al’adu, da kuma karɓuwar al’adun ƙasar nan a idon duniya, yayin da ta jaddada muhimmancin sa wajen bunƙasa tattalin arziki ta hanyar yawon buɗe ido. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya” »

Labarai, Nishadi

An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu
Published: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Posted on December 25, 2025December 25, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu
Published: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025
An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar YesuPublished: December 25, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 25, 2025

Gwamna Inuwa Yahaya Ya Taya Kiristoci Murna; Ya Buƙaci Su Ci Gaba Da Addu’o’in Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Jihar Gombe Da Najeriya. Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya taya al’ummar Kirista na jihar Gombe dama duniya baki ɗaya murnar bikin Kirsimeti na bana, inda ya bayyana bikin a matsayin lokacin dake karfafa…

Ci Gaba Da Karatu “An Bukaci Mabiya Addinin Kirista Da Suyi Koyi Da Rayuwar Yesu” »

Najeriya, Nishadi

Akwai Shakku Akan Sanin Wacce Kungiyar Kwallon Kaface Zata Lashe Gasar Kofin Afirka Da Akeyi A Morocco
Published: December 23, 2025 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 23, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Akwai Shakku Akan Sanin Wacce Kungiyar Kwallon Kaface Zata Lashe Gasar Kofin Afirka Da Akeyi A Morocco
Published: December 23, 2025 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Akwai Shakku Akan Sanin Wacce Kungiyar Kwallon Kaface Zata Lashe Gasar Kofin Afirka Da Akeyi A MoroccoPublished: December 23, 2025 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Coach na kungiyar wasan kwallon kafa na Uganda Paul Put, yace bajintar da Tunisia take nunawa ko take dashi, ba shine zai yanke hukunci a karawar da kasasahen biyu za su yi a yau talata a rukunin C, a ci gaba da gasar cin kofin Afirka da a halin yanzu da ake yi a kasar…

Ci Gaba Da Karatu “Akwai Shakku Akan Sanin Wacce Kungiyar Kwallon Kaface Zata Lashe Gasar Kofin Afirka Da Akeyi A Morocco” »

Nishadi

Duniyar Dambe A Makon Jiya
Published: December 15, 2025 at 12:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 15, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Duniyar Dambe A Makon Jiya
Published: December 15, 2025 at 12:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Duniyar Dambe A Makon JiyaPublished: December 15, 2025 at 12:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

A gumurzun yau Lahadi 14 ga watan Disamba da aka fafata a jihar Nasarawa, tsakanin: Manu daga ɓangaren Guramada da kuma Sola daga Jamus, sai kuma Autan Auta daga ɓangaren Jamus sai kuma Bagobirin Guramada da Kuma Ayi Kullum da Dan Alin Bata isarka. Dukkanin wasannin sun gudana,in banda na Ayi Kullum wanda aka sauya…

Ci Gaba Da Karatu “Duniyar Dambe A Makon Jiya” »

Nishadi

Mawakiyar Amurka Cardi B. Ta Cashe A Saudi Araibiya
Published: December 14, 2025 at 11:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 14, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Mawakiyar Amurka Cardi B. Ta Cashe A Saudi Araibiya
Published: December 14, 2025 at 11:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Mawakiyar Amurka Cardi B. Ta Cashe A Saudi AraibiyaPublished: December 14, 2025 at 11:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Mawakiya Cardi B ta sauya yanayin shigar ta, yayin da take ta yabon Saudi Araibiya, tana cewa “komai masha Allah.” Bidiyon da mawakiya Cardi B ta yi yayin da take wasa a Riyad babban birnin Saudiya da sanyi safiyar Lahadi ya yadu sosai, inda mawakiyar ta ke ta yabon kasar, a shafin ta na Instagram,…

Ci Gaba Da Karatu “Mawakiyar Amurka Cardi B. Ta Cashe A Saudi Araibiya” »

Nishadi

Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su!
Published: December 12, 2025 at 4:22 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 12, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su!
Published: December 12, 2025 at 4:22 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su!Published: December 12, 2025 at 4:22 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Yanzu kuma ga yadda ta kaya a duniyar Dambe. Inda a jihar Sakkwato, fafatawar ta kasance ne kamar haka: Bahagon Mancha ya buge Bahagon Maitakwasara Shagon Jango ya buge Dogon Musan Gyalenge Bah Buma ya kashe BH. Ramadan Shagon na dada ya buge Autan Hasan Kalallagi A Kano kuwa: Wurkilli ya sumar da shagon Babba, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su!” »

Nishadi

Sabbin Labarai

  • Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • ‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jirgin Sojojin Ruwa Yayi Gobara A Cross River Najeriya
  • ‘Yansandan Uganda Sun Tsare ‘Yar Fafutukar Kare Hakkin Bil’adama Sarah Bireete Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Amurka Da Najeriya Sunyi Hadakar Inganta Asibiticin Kiristoci Amurka
  • Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutu Najeriya
  • Gwamnatin Bauchi Ta Amince Domin Inganta Kasuwancin Nama A Jihar Labarai
  • Kwankwaso Yayi Kakkausar Lafazi Bayan Ficewar Abba Kabir Yusuf Daga NNPP Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.