Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi
Published: December 16, 2025 at 2:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kenya ta sanya hanu kan wata yarjejeniyar samarda makamashi, tsakaninta da wata gidauniyar nahiyar Afirka da wani kamfanin India kan kudi dala miliyan dari uku da 11 don samarda tashoshin wutan lantarki guda biyu masu karfi, kamar yadda ma’aikatar kudin kasar ta fada.

Kasar dake gabashin Afirka ta koma hada hanu da kamfanoni masu zaman kansu domin samarda kayayyakin more rayuwa, ganin tulin bashi da gwamnati take dauke dashi.

Karkashin yarjejeiyar samarda tashoshin wutan lantarkin, gidauniyar da ake kira da turanci Afirka 50 mai cibiya a Morocco, wacce mallakar kasashen Afirka ce, zata hada kai da kamfanin na kasar India wajen tsarawa, da gina tashoshin, harda gudanar da su, kamar yadda ma’ikatar harkokin kudin kasar Kenyan ta fada.

Karkashin ita wannan yarjejeniyar, gidauniyar Afirka 50, da kawarta ta fuskar aikin, su zasu tafiyarda komai na tashoshin wutan lantarki na tsawon shekaru 30, kamar yadda yarjejeniyar ta cimma.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Karo Na Biyu Cikin Kwanaki 29 An Samu Gobara A Kasuwar Katako
Next Post: Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da Barundi

Karin Labarai Masu Alaka

Magoya Bayan Tijjaniyya Zasu Kauracewa Zabe Saboda Kama Sheikh Sani Khalifa Afrika
Harin Iran A Kasar Saudiya Ya Haifar Da Tattaunawa Tsakanin Shugabanni Afrika
Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON Labarai
Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi Labarai
Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka Afrika
Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5 Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Gano Wani Kurkukun Sirri Da Ake Azaftar Da Mutane A Kasar Libya Afrika
  • Shugaban Koriya Ta Arewa Ya Gabatar Da Gwajin Makami Mai Linzami Afrika
  • Wasan Hamayya (Istanbul Derby) Fenerbahçe Da Galatasaray 1-1 Labarai
  • Jirgin Sama Ya Fadi A Kano Labarai
  • Fubara Yana Yiwa Dimokraɗiyya Zagon Kasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila Wasanni
  • Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni Afrika
  • Amurka Zata Bada Gudunwa Ga Masu Zanga-Zanga A Iran Sauran Duniya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.