Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai
Published: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Donald Trump na son samar da kungiya mai muhimmanci ta kasuwancin ma’adanai da ‘yan kawancen ta, wadda zata yi amfani da harajin kudin fito don kula da kayyadaddun farashi mafi kankanta, kuma su samu kariya kan yadda kasar China ke cika kasuwa da kaya don dakilai abokan hamayyar kasuwanci.

A ranar Laraba, mataimakin Shugaban Amurka JD Vance ya ce yakin kasuwancin da ake tabkawa a shekarar da ta gabata ya bankado yadda yawancin kasashe suka dogara da ma’aidanai masu muhimmanci da China ke damke da su.

Da yake magana a wata tattaunawa da ministocin kasashen wajen, Vance ya ce Amurka na son kungiyar kasuwancin tsakanin ‘yan kawance zata samar da tabbacin cewa Amurka na da dama kan karfin da take da shi na masana’antu, yayin da kuma take fadada sarrafa kaya a duk fadin yankin.

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Post navigation

Previous Post: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Dan Gaddafi A Gidansa Dake Kasar Libya
Next Post: ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

An Ga Watan Ramadan A Najeriya Da Nijar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Mutane Kusan 30 Ne Suka Mutu a Nguru Dake Jihar Yobe Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana Amurka
Wasu Lauyoyi Sunyi Murabus Yayin Gudanar Da Wata Shari’a A Kasar Amurka Amurka
Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Cutar Kurkunu Ta Kusa Zamowa Tarihi A Duniya Amurka
  • Kungiyar EU Zata Taimakawa Somalia Da Kudade Labarai
  • NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027 Afrika
  • Kasar Saudiya Ta Sanar Da Ganin Watan Azumi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gombe Ta Ƙaddamar da Allurar Rigakafin HIV Ta LEN PrEP Afrika
  • Jami’ar ABU Zaria Ta Karbi Kudade Naira Bilyan 1.3 Daga Shirin Nelfund Afrika
  • Isra’ila Ta Cire Sunayen Wasu Mutane Biyu Cikin Wadanda Take Fako Afrika
  • Gwamnatin Jihar Yobe: Ana Cin Zarafin Fursunoni A Gidan Gyaran Halin Potiskum Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.