Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro Afrika
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa Afrika

Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su!
Published: December 12, 2025 at 4:22 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Yanzu kuma ga yadda ta kaya a duniyar Dambe. Inda a jihar Sakkwato, fafatawar ta kasance ne kamar haka:

Bahagon Mancha ya buge Bahagon Maitakwasara
Shagon Jango ya buge Dogon Musan Gyalenge
Bah Buma ya kashe BH. Ramadan
Shagon na dada ya buge Autan Hasan Kalallagi

A Kano kuwa:

Wurkilli ya sumar da shagon Babba, inda ya sumar da shi da mangare, kamar yadda yayi mashi a makon da ya gabata.

Aljanin Nokia da shagon Guramada, babu kisa a wasan.

Yayinda a jihar Nasarawa (gidan damben Maraba), shi kuwa Burin Sola na Autan dan Bunza ya cika, inda aka hada shi da Manu shagon garkuwan cindo wanda yace ya daɗe ya na fatan ta haɗa su sabida ya taɓa buge Maigidan shi wato Autan Dan Bunza.

Sai kuma Bagobirin Guramaɗa zai fafata da Autan Auta daga ɓangaren Jamus.

Sai Dogon Dogo Maitakwasara za su kece raini da ayi kullum daga ɓangaren Jamus, akan gasar nair dubu dari 3, duk a Maraba a ranar Lahadi mai zuwa.

Nishadi

Post navigation

Previous Post: Shirin Manuniya Yau Juma’a 12.12.2026
Next Post: Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa

Karin Labarai Masu Alaka

Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano Afrika
Duniyar Dambe A Makon Jiya Nishadi
Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada Labarai
Kasar Jamus Ta Haramtawa Yara Kasa Da Shekaru 14 Hawa Dandalin Sada Zumunta Labarai
Akwai Shakku Akan Sanin Wacce Kungiyar Kwallon Kaface Zata Lashe Gasar Kofin Afirka Da Akeyi A Morocco Nishadi
Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito Afrika
  • Jihar Kano Tayi Rashin ‘Yan Majalisu Biyu Najeriya
  • Shugaba Tinubu Ya Gabatar da Kasafin Kuɗin 2026 Najeriya
  • Yusuf Gawuna Ya Koma Jam’iyar ADC Afrika
  • Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris Labarai
  • Farashin Mai Yana Cigaba Da Karuwa Afrika
  • Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027 Najeriya
  • Maganganun Jami’an Shige Da Fice Dana Shugaban Kasa Trump Suna Cin Karo Da Juna Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.