Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga Afrika
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo Karshe
Published: January 29, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 29, 2026

Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa za a warware rikicin masarautar anan kusa.

Kwamishinan yaɗa labarai da harkokin cikin gida na jihar, Ibrahim Waiya, ne ya bayyana hakan yayin da yake zantawa da manema labarai a ranar Alhamis a Kano.

Waiya ya tabbatar wa al’ummarl cewa an riga an ɗauki tsare-tsare masu ƙarfi domin dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali mai ɗorewa a Kano.

Ya ce gwamnatin jihar na da ƙudirin yin tattaunawa da dukkan masu ruwa da tsaki, inda ya jaddada cewa gwamnatin ta himmatu wajen tabbatar da cewa batun masarautar bai ci gaba da haifar da tashin hankali ko kawo cikas ga harkokin mulki ba.

A cewarsa, tsarin da gwamnati ke bi yana karkashin mutunta dokokin ƙasa, darajar sarakunan gargajiya, da kuma muradun bai ɗaya na al’ummar Jihar Kano.

Najeriya

Post navigation

Previous Post: Majalisar Dottawa Ta Kafa Komitin Dokar Zabe
Next Post: Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnan Gombe Ya kori Wasu Hadimansa Bisa Cin Zarafin Kansila Najeriya
An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar Gombe Labarai
Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko Najeriya
‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya Labarai
‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi Labarai
Majalisar Tattalin Arzikin Najeriya Ta Bawa Gwamnan Kebbi Mukamin Kyautata Harkar Kiwo Najeriya

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030
  • ‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya
  • Amurka Zata Bawa Sojojin Najeriya Horo
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta Afrika Wasanni
  • Dangantaka Tayi Tsamari Tsakanin Salah Da Slot. Wasanni
  • Muhawara Mai Zafi Tsakanin APC da ADC Shirye-Shirye
  • Jakadan Kasar Sin a Najeriya Ya Ziyarci Tinubu Najeriya
  • Kasar Netherland Ta Mayarwa Masar Mutum Mutumin Tarihi Afrika
  • An Maka Wasu Jami’an Immigration A Kotu Bisa Zargin Rashin Da’a A Birtaniya Labarai
  • An Bude Gasar Kwallon Kafa Ta Mata A Najeriya NWFL 2025 Wasanni
  • An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda Siyasa
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.