Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani Afrika
  • Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027 Afrika
  • Najeriya: Gombe ‘Yan Sanda Sun Kammala Bikin Ranar Matasa Da Dasa Itatuwa Domin Makoma Mai Ɗorewa Afrika
  • Inuwa Yahaya Zai Jagoranci Tattara Masu Ruwa da Tsaki Na APC A Arewa Maso Gabashin Najeriya Afrika
  • APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da Funakaye Afrika

‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary!
Published: November 21, 2025 at 4:08 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025

Wasu ‘yan bindiga sun auka Makarantar Sakandire ta St. Mary dake Garin Fafiri a Karamar Hukumar Agwara ta Jihar Nejan Nigeria inda sukayi awon gaba da Falibai da Malamai.
Bayanai daga yankin na nuna cewa Maharan sun shiga Makarantar ne da Misalin Karfe biyu na daren Alhamis wayewar garin jumma’a inda suka harbi maigadin makarantar da ayanzu haka bayanan sun nuna an garzaya da shi Asibin Agwara.
Ya zuwa yanzu dai Daliban da akace sun hada Maza da Mata ba’a tan tance yawan suba.
Bayanai daga yankin na nuna cewa Maharan sun shiga Makarantar ne da misalin karfe biyu na daren Alhamis, wayewar garin Juma’a inda suka harbi maigadin makarantar da a yanzu haka bayanai sun nuna an garzaya dashi Asibin Agwara.
Bayanai dai sun nuna Daliban da akace sun hada Maza da Mata, kawowa yanzu ba’a tan tance yawan suba.
Wani mazaunin yankin da ya bukaci a sakaya sunan shi “yace suna ciki yanayi na tashin hankali.” Amma Gwamnatin Jihar Nejan ta tabbatar da aukuwar lamarin, sai dai ta bayyana lamarin a matsayin sakaci daga hukumomin wannan Makaranta.
Sakataren Gwamnatin Jihar Nejan Alh. Abubakar Usman, yace tini suka bayar da umurnin rufe Makarantun wannan yanki, amma hukumomin Makarantar ta St. Mary, Fafiri su kayi watsi da wannan umurnin.
https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2025/11/1st-Report.mp3
Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Post navigation

Previous Post: Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba
Next Post: Shirin Dare 2030 UTC Yau Juma’a 11.21.2025

Karin Labarai Masu Alaka

Majalisar Dokokin Rivers Zata Tsige Fubara Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Masu Zuba Jari A Birnin Paris Afrika
“Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Gwamnonin Arewa Sun Kaddamar da Kwamitin Asusun Tsaro Afrika
Zargin Tauye Ka’idojin Zabe: Malam Pantami Ya Janye Daga Takara Afrika
Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Magoya Bayan Liverpool Sun Bukaci Iraola Ya Ɗauki Mataki Mai Tsauri Kan Szoboszlai
  • Tottenham Tana Da Damar Ɗaukar Ɗan Wasan Gefe Na Chelsea, Mykhailo Mudryk.
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
  • Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027
  • Nigeria Ta Samu Tikitin Gasar Wasan Beach Volleyball A Olympics Los Angeles 2028

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Yan Najeriya na ci gaba da maida martani akan sabuwar dokar zabe da majalisar Dattawan kasar ta Amince dashi Najeriya
  • Shirin: Lafiya Jari Ce 11.21.25 Kiwon Lafiya
  • Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan Labarai
  • CHAN Ta Duba Lafiyar Idanun ‘Yan Jarida A Filato Afrika
  • Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Shugaban Kasar Madagascar Ya Kori Prime Minista Da ‘Yan Majalisa Afrika
  • Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A Kenya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.