Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Wata Mace Ta Mutu A Hannun ‘Yan-Fashin Daji, Wata Ta Haihu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu Cancantaba Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
  • Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Akwai Doka Mai Tsanani Wajen Mallakar Bindiga A Kasashen Yammacin Turai
Published: December 19, 2025 at 1:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kasar Australia shekaru 30 da suka wuce da wani dan bindiga ya kashe mutane 35, babu wata wata shugabannin kasar suka kafa dokar mallakar bindiga mafi tsauri a kasashe dake yammacin turai, amma yanzu bayan harin da aka kai kan masu bikin addini yahudawa ya kashe mutane 15, an kasa samun matsaya kan mataki na gaba dangane da mallakar makamai.

Kiran da PM Anthony Albanese yayi na tsaurara dokokin mallakar bindiga yana fuskantar turjiya daga masu ra’ayin rikau da wasu, wanda yake nuna rarrabuwar kawuna idan aka auna da abunda ya faru shekaru 30 da suka wuce.

Tun bayan da aka kai hari ranar lahadi da ta wuce, shugabanni masu ra’ayin rikau, da yahudawa, suna sukar PM Albanese ya gaza daukar matakai na tunkarar matsalar kyamar yahudawa da yake karuwa a kasar, lamarin da yake kalubale ga shugabancinsa.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Kasar Amurka Ta Sayi Kamfanin Sada Zumunci Na Tik-Tok
Next Post: ‘Yan Sanda Sunce Mutum Daya Ne Yakai Hare-Haren Jami’ar Brown Da Kuma Na MIT Boston

Karin Labarai Masu Alaka

Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai Labarai
Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA. Labarai
Zelensky Na Ukraine Zai Gana Da Takwaransa Na Faransa A Yau Labarai
SERVICOM, ATBUTH Ta Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Damfara Ne Labarai
Ministan Yaɗa Labarai: Ceto Daliban Neja An Samu Natsuwa A Kasa Labarai
An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Ya Gabatar da Kasafin Kuɗin 2026
  • Wasan Dambe Ya Dau Sabon Salo A Jihar Inugu
  • ‘Yan Sanda Sunce Mutum Daya Ne Yakai Hare-Haren Jami’ar Brown Da Kuma Na MIT Boston
  • Akwai Doka Mai Tsanani Wajen Mallakar Bindiga A Kasashen Yammacin Turai
  • Kasar Amurka Ta Sayi Kamfanin Sada Zumunci Na Tik-Tok

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON) Wasanni
  • Kungiyar Kwadago Ta Shirya Zanga-Zanga A Najeriya Najeriya
  • Wata Mace Ta Mutu A Hannun ‘Yan-Fashin Daji, Wata Ta Haihu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mawakiyar Amurka Cardi B. Ta Cashe A Saudi Araibiya Nishadi
  • Kanal Sani: Idan ‘Yan-Ta’adda Zasu Mutunta Sulhu To Gwamnati Ta Duba Hakan Labarai
  • Manya-Manyan Wasannin Wannan Makon Wasanni
  • Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi Labarai
  • Messi Da Cristiano Suna Da Tasiri A Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.