Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Kasar Amurka Ta Sayi Kamfanin Sada Zumunci Na Tik-Tok
Published: December 19, 2025 at 1:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin ByteDance na China, da yake mallakar Tik-Tok ya sanya hanu kan yarjejeniyr sayarda fiye da kashi 80 cikin dari na kadarorin Tik-Tok a Amurka zuwa ga masu zuba jari a Amurka dana ketare, domin kaucewa haramtawa kamfanin gudanarda ayyukansa a Amurka, kamar yadda shugaban kamfanin Shou Zi Chew ya shaidawa ma’aikatan kamfanin jiya Alhamis.

Wannan yarjejeniyar babban mataki ne wajen warware rashin tabbas dangane da ci gaba da aikinsa a Amurka, domin tun zamanin wa’adinsa na farko, shugaba Trump ya nemi hana kamfanin ci gaba da aikinsa, inda Amurkawa samada milyan 170 suke amfani da Tik-Tok.

Yarjejeniyar wacce ake sa ran kammala ta ranar 22 ga watan gobe, zata kawo karshen yunkurin shekara da shekaru da hukumomi suke yi na neman tilastawa kamfanin ByteDance ya janye aiki anan Amurka saboda fargaba ta fuskar tsaro.

Amurka

Post navigation

Previous Post: Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da Aikinsa
Next Post: Akwai Doka Mai Tsanani Wajen Mallakar Bindiga A Kasashen Yammacin Turai

Karin Labarai Masu Alaka

Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka Amurka
Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya Amurka
Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa Afrika
Shugabar Hamayya A Venezuela Ta Gana Da Paparoma Leo Amurka
Iran Zata Shigar Da Lebanon Cikin Cimma Yarjejeniya Afrika
Amurka Zata Aika Jiragen Yaki Biyu Gabas Ta Tsakiya Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil Afrika
  • An Samu Nasarar Karbo Karin Yara 130 Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmai Murnar Sallah, Tare Da Kira Zuwa Ga Kishin Kasa Afrika
  • Iran Tace Farisa Zata Kai Hari Kan Mayakan Amurka Amurka
  • Jami’an Tsaro A Jihar Borno Sun Kama ‘Yan Bindiga Labarai
  • Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine Labarai
  • GTA Hausa Logo
    Shirin Dare 2030 UTC Yau Juma’a 11.21.2025 Rediyo
  • ‘Yan Sanda A Jihar Gombe Sun Karyata Kona Gidan Nafiu Bala Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.