Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa Afrika
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki Afrika
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ Afrika
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika

FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025.
Published: December 4, 2025 at 3:50 PM | By: Bala Hassan

FIFA Ta Tabbatar Da Ranar 15 Ga Disamba Don Sakin Sunayen ‘Yan Wasa Kafin AFCON 2025

FIFA ta sanar da cewa mika sunayen ‘yan wasa na gasar cin kofin kasashen Afirka ta CAF (AFCON) ta Morocco 2025 zai fara a hukumance a ranar 15 ga Disamba 2025, bayan shawarwari masu amfani” da akayi da masu ruwa da tsaki da kuma hadin gwiwa da Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF).

Shawarar da Ofishin Majalisar FIFA ta yanke, ta rage lokacin da kwana bakwai – wani mataki ya yi daidai da shirye-shiryen da aka yi na Gasar Cin Kofin Duniya ta FIFA Qatar 2022.

Gasar AFCON ta 2025 za ta fara daga 21 ga Disamba 2025 zuwa 18 ga Janairu 2026, wanda hakan ya sanya ta zama karon farko na gasar da aka shirya a lokacin Kirsimeti da Sabuwar Shekara.

FIFA ta ce yarjejeniyar ta yiwu ne dalilin hadin kai da CAF ta nuna” don tabbatar da daidaiton mafita ga ƙungiyoyin ƙasa, da masu shirya gasa a lokacin kalandar ƙwallon ƙafa ta duniya mai cunkoso.

A wani ɓangare na shirin, FIFA ta kuma ƙarfafa ƙungiyoyin membobi da ke shiga gasar AFCON da kulub din da ‘yan wasansu za su iya samun kansu a gasar nahiyar a lokacin da za a fara tattaunawar ɓangarorin biyu.

Ana sa ran waɗannan tattaunawar za su taimaka wa ɓangarorin biyu su cimma yarjejeniyoyin aiki, waɗanda za su rage cikas.

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa
Next Post: Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan Tsaro

Karin Labarai Masu Alaka

Tabbas Za’a Gudanar Da Gasar Firimiya Lig Ta Najeriya Wasanni
Bassirou: Tawagar Senegal Zasu Samu Kyautar Kudi Da Filaye Sakamakon Nasarar Da sukayi AFCON 2025 Wasanni
Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ? Wasanni
FIFA Ta Yi Wa Malaysia Kaca-kaca Wasanni
Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup  Wasanni
Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Asusun IMF Zai Bawa Kasar Misra Lamunin Sama Da Dala Biliyan 2 Sauran Duniya
  • Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya Najeriya
  • An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Game Da Matsalar Tsaro A Najeriya Najeriya
  • Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP Afrika
  • Shugaba Yoweri Musevini Ya Zamo Shugaban Uganda Na 7 Yana Da Shekaru 81 Kuma Ya Shafe Shekaru 50 A Mulki Labarai
  • Gwamnatin Sokoto Tabada Umarnin Biyan Albashin Watan Fabrairu Labarai
  • An Sako Ɗaliban Makaranta 130 Da Aka Sace A Jihar Neja  Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Umurci Janyewa Manyan Mutane ‘Yan Sanda Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.