Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Kanal Sani: Idan ‘Yan-Ta’adda Zasu Mutunta Sulhu To Gwamnati Ta Duba Hakan
Published: December 11, 2025 at 3:49 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

A yayin da Sojojin Najeriya ke ikirarin samun nasarar fatattakar ‘yan bindiga a yankin Sakkwato dake Arewa Maso yammacin Najeriya, yankin tsakiayar kasar al’umma yankin ke ci gaba da kokawa akan yadda ‘yan fashin Dajin ke addabar jama’a.

Tsohon Gwamnan Kano na mulkin Soja Kanal Sani Bello Mai Ritaya, yace lamarin fa ba karamin rashin hankali bane bisa la’akari da yadda ‘yan fashin dajin suka zagaye Mahaifarsa ta Kontagora, duk kuwa nan hedikwatar Bada horo ta musamman ga rundunar Sojin Najeriya take.
To Matakin yin sulhu yana iya kawo saukin lamarin, Kanar Sani Bello, yace ya yadda da yin sulhu, amma idan suma ‘yYan bindigar zasu bayar da Makamansu.
Yanzu haka dai yankin na Arewacin Jihar Neja na ci gaba da gudanar da addu ‘o’i na musamman domin neman sauki daga Allah, akan wannan tashin hankali na ‘yan bindigar.
Labarai

Post navigation

Previous Post: Rundunar Tsaro Suna Cigaba Da Nasara Akan ‘Yan Ta’adda
Next Post: Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya

Karin Labarai Masu Alaka

An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami Afrika
Baital Malin Amurka Tace Sahannun Trump Zai Fito A Kudin Kasar Amurka
‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri Labarai
Isra’ila Takai Sabon Hari Tehran Ranar Lahadi Labarai
Mutane 27 Sun Rasa Rayukan Su A Najeriya Afrika
Kasashen Yankin Gulf Sun Bada Sanarwa Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gabannin Harin Amurka Da Isra’ila Iran Farisa Ta Shirya Nata Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A Najeriya Najeriya
  • ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu Tsaro
  • Hukumar ICPC Ta Kwato Makudan Kudade Rediyo
  • Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru Afrika
  • Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar Ogun Labarai
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.