Jirgin Ruwan ‘Yan Gudun Hijira Ya Nitse Kogi A Tunisiya
An ceto mutum daya da ransa, ana kuma fargabar wasu 50 sun halaka, lokacin da karamin jirgin ruwan da suke ciki ya nuste a tekun miditerennean, ba nisa daga gabar ruwa a Tunisia, kamar yadda jami’ai suka fada a ranar lahadi. Mutumin yayi s’o’i 24 cikin ruwa, kuma ya ce yana jin babu wani daga…
Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Ruwan ‘Yan Gudun Hijira Ya Nitse Kogi A Tunisiya” »

