Shugaban Libya Ya Sayi Jirage Marasa Matuka
Shugaban wani bangaren Libya dake gabashin kasar, Khalifa Haftar, ya sayi jiragen yaki da basu da matuka wadanda alamu suka nuna kiran kasar China ne da kuma Turkiyya, kamar yadda wani bincike da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya gano, duk da kudurin MDD wadda ya haramta sayar da makamai ga kasar mai gwamnati biyu…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Libya Ya Sayi Jirage Marasa Matuka” »

