Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ƙara matsin lamba kan Iran a jiya Lahadi, inda ya yi barazanar kai hari kan tashoshin wutar lantarki da gadoji na ƙasar a ranar Talata, idan ba a buɗe mashigar ruwa mai muhimmanci na Hormuz ba. A cikin wani saƙo da ya wallafa a dandalin Truth Social jiya Lahadin Easter,…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran” »

