Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa
Jami’an tsaro a Nigeria sun yi nasarar kubutar da mutane 62 da ‘yan ta’adda suka yi garkuwa da su, a wasu hare-hare da suka kai jihohin Kebbi da Zamfara, a yunkurin su na dakile barazanar ‘yan ta’addan a arewa maso gabashin kasar, a cewar sojojin a ranar laraba Mai magana da yawun sojojin laftanal kanal…
Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Najeriya Sun Kwato Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa” »

