Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki
Gwamnan Kano a Najeriya, Abba Kabir Yusuf ya miƙa sunan Murtala Sule Garo gaban majalisar dokokin jihar domin ta amince ya zama mataimakinsa. Gwamnan ya bayyana haka ne a wata sanarwa da mai magana da yawunsa Mustapha Muhammad ya aike wa manema labarai ranar Talata. Gwamnan ya ce yana so Garo ya maye gurbin Abdulsalam…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Abba Kabir Ya Zabi Garo A Matsayin Mataimaki” »

