Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya
Ministan harkokin wajen China yace hukumomi a birnin Beijing su na jaddada goyon bayansu ga kasar Somaliya wajen karewa da tabbatar da ikon ta, da kuma dukkan yankunanta. Wata sanarwar ma’aikatar harkokin wajen China ta ce Wang Yi, ya furta wannan a tattaunawar da yayi ta wayar tarho da takwaransa na Somaliya, a lokacin rangadin…
Ci Gaba Da Karatu “Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya” »

