Wani Jami’in Iran Yace Amurka Taso Kanta A Tattaunawar Tsagaita Wuta
Wani babban jami’in Iran ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Alhamis cewa matsayar da Amurka ta gabatar na tsaida yakin da ake tafkawa tsakanin sun so kan su da yawa, kuma babu adalci a cikin sa. Jami’in ya jaddada cewa har yanzu akwai kofar tattaunarwa sulhu ta diplomasiyya, duk da cewa a…
Ci Gaba Da Karatu “Wani Jami’in Iran Yace Amurka Taso Kanta A Tattaunawar Tsagaita Wuta” »

