An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A Abuja
Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya, Sanata Kashim Shettima, ya yi kira ga maniyyata aikin Hajjin shekarar 2026 da su kiyaye dabi’u na gari wadanda za su fito da martabar Nijeriya fili, sannan su kasance jakadu nagari ga kasarsu yayin gudanar da ibada a kasa mai tsarki. Shettima ya bayyana maniyyata a matsayin wakilan Nijeriya a idon…
Ci Gaba Da Karatu “An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A Abuja” »

