Shugabannin Kasashen Sahel Sunyi Taro a Mali
Shugabanin kasashen Nijar da Mali da Burkina Faso sun fara gudanar da taron kolin kungiyar AES a wannan litinin 22 ga watan disamban 2025 da nufin tattauna batutuwa da dama da suka shafi yankin da rayuwar al’umomin kasashen 3 masu fama da matsaloli iri daya musamman aika aikar kungiyoyin ta’addanci. wasu ‘yan Nijar suka fara…
Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Kasashen Sahel Sunyi Taro a Mali” »

