Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya
Gwamnatin Najeriya na sa ido kan yadda tashe-tashen hankula ke kara tabarbarewa a yankin Gabas ta tsakiya, a daidai lokacin da take nazarin illolin da ka iya haifar da tabarbarewar tattalin arzikin kasar, in ji ma’aikatar kudi kasar ranar Laraba. Ministan Kudi Wale Edun ya kira tawagar Gudanar da Tattalin Arziki don yin nazari kan…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya” »

