Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Mustapha Nasiru Batsari

Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai
Published: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai
Published: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026
Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon MaiPublished: January 13, 2026 at 2:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Hukumomin jamhuriyar Nijar sun soke lasisin wasu kamfanonin dakon man fetur da lasisin tukin wasu drebobin irin wadanan motoci sakamakon zarginsu da kin amsa kira a watan oktoban 2025 lokacin da gwamnatin kasar ta aike da tallafin man fetur zuwa Mali bayan da ‘yan ta’adda suka bullo da dubarar datse hanyoyi tare da kona motocin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Janhuriyar Nijar Ta Soke Lasisin Wasu Kamfanonin Dakon Mai” »

Afrika

Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya
Published: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya
Published: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026
Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin NajeriyaPublished: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Bayan shafe makonni bakwai suna hutun dole, daliban makarantun firamare da sakandare a jahar filato sun koma azuzuwa don ci gaba da neman ilimi. Rufe makarantun da gwamnatin jahar Filato ta yi a watan Nuwamban bara, ta ce ta yi ne don yin rigakafi, sakamakon matsalolin tsaro da garkuwa da dalibai da ‘yan bindiga suka…

Ci Gaba Da Karatu “Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya” »

Najeriya

An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.
Published: January 8, 2026 at 1:38 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Posted on January 8, 2026January 8, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.
Published: January 8, 2026 at 1:38 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun cafke tsofon ministan ilimi mai zurfi PhD Mamadou Djibo sakamakon zargin yi wa wata daliba fyade. Tuni a ka wuce da shi gidan yari a ci gaba da binciken wannan al’amari da ta farfado da mahawwara game da cin zarafi mata a makarantu. Wakilin GTA Hausa Amurka ke Magana Souley…

Ci Gaba Da Karatu “An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.” »

Afrika

Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa
Published: January 7, 2026 at 6:32 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Posted on January 7, 2026January 8, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa
Published: January 7, 2026 at 6:32 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026
Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar DadiminsaPublished: January 7, 2026 at 6:32 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Masu ruwa da tsaki akan Lamurran siyasa sun fara maida Martani akan matakin da Ministan Labaran Najeriya da wayar da kan Jama,a Idris Malagi na korar daya daga cikin ma,aikatansa saboda dalilai na siyasa. Da tsakiayar ranar wannan larabace dai mataimakin na musamman akan yada Labarai ga Minista Malagi Malam Rani,u Ibrahim ya fitar da…

Ci Gaba Da Karatu “Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa” »

Najeriya

Na Duke Tsohon Ciniki
Published: January 6, 2026 at 7:08 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Posted on January 6, 2026January 7, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Na Duke Tsohon Ciniki
Published: January 6, 2026 at 7:08 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026
Na Duke Tsohon CinikiPublished: January 6, 2026 at 7:08 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Shirin na wannan mako ya duba yadda shirin shigo da abinci daga kasashen ketare ya shafi manoman Najeriya.

Shirye-Shirye

Na Duke Tsohon Ciniki
Published: January 6, 2026 at 6:41 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Posted on January 6, 2026January 7, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Na Duke Tsohon Ciniki
Published: January 6, 2026 at 6:41 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026
Na Duke Tsohon CinikiPublished: January 6, 2026 at 6:41 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Shirin na duke tsohon ciniki na Wannan Mako yayi Tsokaci akan halin da Manoman Najeriya ke ciki bayan da Shugaba Bola Ahmed Tinumbu ya nada Umurnin shigo da Abinci Daga kasashen ketare. Mataimakin Shugaban Hadaddiyar Kungiyar Manoman Najeriya reshen Jihar Neja Alh.Kabiru Maikashu Yace Manoman Najeriya na cikin tashin Hankali.  

Shirye-Shirye

An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar Neja
Published: January 6, 2026 at 10:54 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Posted on January 6, 2026January 7, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar Neja
Published: January 6, 2026 at 10:54 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026
An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar NejaPublished: January 6, 2026 at 10:54 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 7, 2026

Jami,an Tsaron Nigeria sun Samu Nasarar kawar da Wasu Manyan Boma Bomai guda Uku da Ake zaton Yan ta’addan Daji ne Suka Binne su a Jihar Neja. Rahotanni Daga Yankin kauyen Ganaru a gundumar Zugurma ta karamar Hukumar Mashegu na nuna cewa an Binne Boma Bomai ne akan hanyar Zuwa Wani Daji da ake kira…

Ci Gaba Da Karatu “An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar Neja” »

Najeriya

Sabbin Labarai

  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi
  • Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
  • Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali Tsaro
  • Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu Amurka
  • Shugaba Tinubu Yakarawa Mambobin ASUU Kashi 40 Na Albashi Najeriya
  • Hukumar NAPTIP Ta Kubutar Da Yara 11 Daga Hannun Masu Safara Mutane Labarai
  • Kyautata Dangantaka Tsakanin Jami’an Tsaro Da Al’umma Ce Mafita Najeriya
  • Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu Sauran Duniya
  • Iran Ta Tasa Keyar Wani Jirgi Shake Da Mai Sauran Duniya
  • Jihar Kano Tayi Rashin ‘Yan Majalisu Biyu Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.