Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Za’a Saka Tarihin Trump A Manhajar Makarantu Don Jajircewasa Da Kwazo
Published: December 19, 2025 at 12:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 19, 2025

Tsirarun farar fata daga Afirka ta kudu da suke shirin zuwa Amurka a zaman ‘yan gudun hijira, cikin bayanan da za’a basu idan suka iso, zai hada da tarihin rayuwar shugaban Amurka na yanzu Donald Trump, domin yara ‘yan shekaru 8-12, wannan yana daga cikin shawarwari da aka bayar makon jiya a sakonnin email, da kamfanin dillancin labarai na Reuter ya gani.

Littafin mai shafi 89, ya nuna shugaba Trump dan jam’iyyar Republican, a zaman mutum wanda ake iya koyi da shi, saboda rayuwarsa akwai darasi wajen jajircewa, kwazo, da kwarin guiwa, tare da babban buri.

Wani mukaddashin sakatare a ma’aikatar kiwon lafiya Fred Cooper, wanda ya bada wannan shawara, ya kuma ce takardun maraba da za’a baiwa farar fata daga Afirka ta kudun su kunshi tarihin shugaban Amurka na 7 Andrew Jackson, wanda shugaba Trump yake yabawa saboda irin salon siyasar su daya ne, Sai da shi Jackson, ya fiskance su sosai saboda ya mallaki bayi, tare kuma da zargin korar indiyawa daga muhallan su.

Amurka

Post navigation

Previous Post: Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan
Next Post: Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da Aikinsa

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar Amurka
Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana Afrika
Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida Amurka
Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ila Afrika
Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan Iran Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Farashin Kasuwar Yawon Bude Ido A Kasuwar Hannayen Jari Ya Fadi Afrika
  • Kungiyar Kwadago Ta NLC Ta Gudanar Da Zanga-Zanga Bisa Matsalar Tsaro Tsaro
  • Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran Afrika
  • Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin Kudi Labarai
  • Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken Asiri Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Masu Zuba Jari A Birnin Paris Afrika
  • Shugaba Donald Trump Ya Bayyana Cewa Yana Cikin Masu Zaben Sabon Jagoran Iran Amurka
  • Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.