Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Ibrahim Alfah Ahmad

Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi
Published: December 9, 2025 at 3:28 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Posted on December 9, 2025 By Ibrahim Alfah Ahmad No Comments on Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi
Published: December 9, 2025 at 3:28 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad
Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – TshisekediPublished: December 9, 2025 at 3:28 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Shugaba Felix Tshisekedi na kasar Kwango ta Kinshasa, ya zargi Rwanda da laifin karya alkawarin da ta dauka karkashin yarjejeniyar zaman lafiyar da Amurka ta kulla tsakaninsu, da nufin kawo karshen yakin shekara da shekaru a gabashin wannan kasa mai dimbin arzikin ma’adinai. Shugaba Tshisekedi yayi wannan zargi a jawabin da yayi gaban ‘yan majalisar…

Ci Gaba Da Karatu “Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi” »

Labarai

Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne
Published: December 9, 2025 at 3:27 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Posted on December 9, 2025 By Ibrahim Alfah Ahmad No Comments on Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne
Published: December 9, 2025 at 3:27 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad
Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi NePublished: December 9, 2025 at 3:27 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Wani kwamiti na Majalisar Dinkin Duniya ya roki Britaniya da Mauritius da kada su rattaba hannu kan wata yarjejeniyar da suka kulla game da makomar jerin tsibiran Chagos dake tekun Indiya, yana mai cewa yin hakan zai jaddada abinda aka jima ana yi ne na keta hakkin asalin mutanen wadannan tsibirai. Wannan yarjejeniyar da aka…

Ci Gaba Da Karatu “Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne” »

Labarai

Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin
Published: December 9, 2025 at 3:25 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Posted on December 9, 2025 By Ibrahim Alfah Ahmad No Comments on Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin
Published: December 9, 2025 at 3:25 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad
Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A BeninPublished: December 9, 2025 at 3:25 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Hukumomin Jamhuriyar Benin, sun fada jiya litinin cewa hare-haren da jiragen saman yaki na Najeriya suka kai sune suka gurgunta yunkurin juyin mulki a kasar, inda sojoji masu bore suka yi kokarin kama shugaba Patrice Talon. Sojoji masu yunkurin juyin mulkin sun samu isa dab da Shugaba Talon, wanda ya gane ma idanunsa ba-ta-kashi tsakaninsu…

Ci Gaba Da Karatu “Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin” »

Afrika

An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio
Published: December 9, 2025 at 2:08 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad | Updated: December 9, 2025

Posted on December 9, 2025December 9, 2025 By Ibrahim Alfah Ahmad No Comments on An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio
Published: December 9, 2025 at 2:08 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad | Updated: December 9, 2025
An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar PolioPublished: December 9, 2025 at 2:08 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad | Updated: December 9, 2025

Shugabanni daga sassa dabam-dabam na duniya sun yi alkawarin samar da kudi Dala miliyan dubu daya da dari tara, domin karfafa yunkurin kare yara miliyan 370 daga cutar shan inna, ko Polio. Wannan alkawari da aka yi jiya litinin yana zuwa ne a daidai lokacin da manyan masu bada agaji suke tsuke bakin aljihu. Duk…

Ci Gaba Da Karatu “An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio” »

Labarai

Sabbin Labarai

  • Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe
  • Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi
  • ‘Yan Sandan Najeriya Sunyi Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda A Katsina
  • Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta
  • Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • NAHCON Tafara Shirye-Shiryen Aikin Hajjin 2026 Najeriya
  • Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro Afrika
  • Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
  • Isra’ila Takai Sabon Hari Tehran Ranar Lahadi Labarai
  • Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa Labarai
  • Tinubu Yace Zayyi Hadaka Da Kasashen Duniya Domin Kawo Karshen Rashin Tsaro. Najeriya
  • Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa Najeriya
  • Yau Lahadi Ake Gudanar Da Zabe A Kasar Myanmar Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.