Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Yusuf Aliyu Harande

Shirin Ga Fili GA Doki
Published: January 26, 2026 at 12:17 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: January 26, 2026

Posted on January 26, 2026January 26, 2026 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shirin Ga Fili GA Doki
Published: January 26, 2026 at 12:17 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: January 26, 2026
Shirin Ga Fili GA DokiPublished: January 26, 2026 at 12:17 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: January 26, 2026

Masu sauraron GTA Hausa Amurka ke Magana, barkanmu da dawowa sabon shirin Ga Fili Ga Doki da ke kawo muhawara tsakanin masu hamayya da juna kan siyasa da muhimman lamuran rayuwa. A shirin da ya gabata mun shiga jam’iyyar APC mai mulki da sabuwar lemar adawa jam’iyyar ADC. Shin wane shiri jam’iyyun biyu ke yi…

Ci Gaba Da Karatu “Shirin Ga Fili GA Doki” »

Shirye-Shirye

Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato
Published: January 15, 2026 at 8:48 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: January 15, 2026

Posted on January 15, 2026January 15, 2026 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato
Published: January 15, 2026 at 8:48 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: January 15, 2026
Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan SakkwatoPublished: January 15, 2026 at 8:48 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: January 15, 2026

Yau a ke cika shekaru 60 da yin kisan gilla ga Firimiyan Arewa Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto a juyin mulkin soja na farko a Najeriya. Wasu hafsoshin soja daga akasari kabilar Igbo ne su ka aiwatar da juyin mulkin ranar 15 ga Janairu 1966. Shi dai wannan juyin mulkin da ya haddasa zubar da…

Ci Gaba Da Karatu “Yau Shekaru 60 Da Kisan Gilla Ga Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci
Published: January 14, 2026 at 10:28 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on January 14, 2026 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci
Published: January 14, 2026 at 10:28 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan KiristociPublished: January 14, 2026 at 10:28 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Najeriya ta dauki kwngilar wani kamfani masu aikin kama kafa, da ake kira “Lobbyist” da turanci, kan kudi dala milyan tara a shekara,  domin ya kyautata dangantarta da gwamnatin shugaba Trump. Kamfanin mai suna DCI group, zai yi aikin karyata zuki ta malle da kasar tace wasu kungiyoyin addinin kirista da wasu mutane suke yadawa…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja
Published: January 5, 2026 at 3:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on January 5, 2026 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on ‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja
Published: January 5, 2026 at 3:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar NejaPublished: January 5, 2026 at 3:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Akalla Mutane 37 ne aka kashe ta hanyar yi masu yankan rago a Jihar Nejan Najeriya. Rahotanni daga kauyen kasuwar Daji dake yankin karamar Hukumar Borgu na nuna cewa wasu mahara da ake zaton mayakan lakurawa ne ko kuma Boko Haram bayan kashe wadan nan mutane sun kuma yi garkuwa da wasu mutanen da dama….

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan-Ta’adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankan Rago A Jihar Neja” »

Labarai

Adamu: “Yakar Cin Hanci Daga Tushe Itace Mafita Daya Tilo”
Published: January 2, 2026 at 2:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on January 2, 2026 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Adamu: “Yakar Cin Hanci Daga Tushe Itace Mafita Daya Tilo”
Published: January 2, 2026 at 2:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Adamu: “Yakar Cin Hanci Daga Tushe Itace Mafita Daya Tilo”Published: January 2, 2026 at 2:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta hada kai da jihohi don karfafa tasirin yaki da cin hanci daga tushe. A taron wuni daya a Abuja, ICPC ta ce hakika kwamishinonin shari’a na jihohi na da gagarumar rawar takawa a yaki da almundaha. Taron wanda ya samu halartar ministan shari’a Lateef Fagbemi da tsohon…

Ci Gaba Da Karatu “Adamu: “Yakar Cin Hanci Daga Tushe Itace Mafita Daya Tilo”” »

Labarai

2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!
Published: January 1, 2026 at 3:45 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on January 1, 2026 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on 2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!
Published: January 1, 2026 at 3:45 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!Published: January 1, 2026 at 3:45 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Yayin da Laraba ta zame Alhamis, mutane a fadin duniya suka yi bankwana da shekarar 2025, wadda a wasu lokutan ta ke dauke da kalubale, yayin da suka yi fatan alheri a sabuwar shekara me kamawa. Sabuwar shekarar ta fara kunno kai ne da tsakar dare wajajen tekun pacific, wanda ya hada da Kiritmati, da…

Ci Gaba Da Karatu “2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa!” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa
Published: December 31, 2025 at 7:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Posted on December 31, 2025December 31, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa
Published: December 31, 2025 at 7:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025
Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-SiyasaPublished: December 31, 2025 at 7:19 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Jagoran adawa na jam’iyyar Labour Party (LP) Mr. Peter Obi, wanda kuma ya zamo mutum na uku a zaben da aka gudanar a 2023. Ya amsa gayyatar tafiyar  jam’iyyar adawa ta ADC, inda ya isa jam’iyar don ayyana makomar siyasar shi. Haka zalika jam’iyyar ta ADC duk a yau ta karbi sanata Ben Ndi Obi,…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Tsarin Haraji Mai Cike Da Ayoyin Tambaya Na Shirin Fara Aiki
Published: December 31, 2025 at 2:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 31, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Tsarin Haraji Mai Cike Da Ayoyin Tambaya Na Shirin Fara Aiki
Published: December 31, 2025 at 2:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Tsarin Haraji Mai Cike Da Ayoyin Tambaya Na Shirin Fara AikiPublished: December 31, 2025 at 2:35 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

A Najeriya batun kwaskwarimar dokar haraji da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kudiri aniyar yi ne ke ci gaba da daukar hankalin ‘yan kasar. A tsarin sabuwar dokar dai akwai batun kara yawan kudin da za’a cire a cikin asusun ajiya na Banki ga kowane dan kasar, lamarin da masana tattalin arziki sukace tabbas da…

Ci Gaba Da Karatu “Tsarin Haraji Mai Cike Da Ayoyin Tambaya Na Shirin Fara Aiki” »

Labarai

Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka
Published: December 31, 2025 at 1:47 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Posted on December 31, 2025December 31, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka
Published: December 31, 2025 at 1:47 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025
Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan AmurkaPublished: December 31, 2025 at 1:47 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Gobarar Daji a Birnin Los Angeles na jihar California. A ranar 7 ga watan Janairu ne fari da iska me karfi suka kara tunzura gobarar daji da ta kunno kai a garin Los Angeles dake jihar California, inda ta yi sanadiyyar rayukan mutane 29, ta kuma kone dubbannan gidaje kurmus a unguwannin Pacific Palisades da…

Ci Gaba Da Karatu “Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka” »

Amurka

Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15
Published: December 30, 2025 at 12:27 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 30, 2025

Posted on December 30, 2025December 30, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15
Published: December 30, 2025 at 12:27 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 30, 2025
Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15Published: December 30, 2025 at 12:27 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 30, 2025

Amurka ta tallatawa Ukrain tabbacin samun tsaro na tsawon shekaru 15, a cikin kudurin ta na kawo zaman lafiya, a cewar shugaban Ukrain Vlodomyr Zelensky ranar Litinin, duk da dai ya ce shi ya fi son a ce an basu tabbacin tsaron na shekaru 50, don hana kasar Rasha kara yin wani yunkuri na kwace…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15” »

Amurka

Posts pagination

1 2 … 13 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya Najeriya
  • Shugaban Hukumar Hana Yaduwar Cututtuka A Afirka Yace Akwai Rashin Fahimta A Tsakanin Kasashen Da Amurka Take Tallafawa Afrika
  • ‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye Suke Wasanni
  • Tattaunawar Nukiliya Tsakanin Iran Da Amurka Yana Tasirin Akan Farashin Albarkatun Mai Amurka
  • Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato Labarai
  • Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin Taiwan Labarai
  • Take Hakkin Dan Adam Zai Haifar Da Juyin Juya Hali A Najeriya Najeriya
  • Harin Ukraine Yayi Mummunan Barna A Rasha Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.