Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar
Published: January 30, 2026 at 8:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar
Published: January 30, 2026 at 8:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan ShekararPublished: January 30, 2026 at 8:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An yi hasashen cewa tattalin arzikin kasar Uganda zai karu da kashi 6.5 zuwa kashi 7 cikin 100, cikin shekarar kasafin kudi da zata fara a watan Yuli, sabanin karin kashi 10.4 cikin dari aka kiyasta a da, a cewar ma’aikatar kudade ta kasar, ba tare da ta bada dalilin sake yin kiyasin ba. Ma’aikatar…

Ci Gaba Da Karatu “Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar” »

Labarai, Sauran Duniya

Mayakan RSF A Sudan Suna Sace Kananan Yara A Lokacin Yake-Yaken Kasar
Published: January 30, 2026 at 8:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026

Posted on January 30, 2026January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mayakan RSF A Sudan Suna Sace Kananan Yara A Lokacin Yake-Yaken Kasar
Published: January 30, 2026 at 8:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026
Mayakan RSF A Sudan Suna Sace Kananan Yara A Lokacin Yake-Yaken KasarPublished: January 30, 2026 at 8:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026

Wani bincike da kamfanin dillacin labarai na Reutres ya yi, ya bankado cewa Sojojin sa kai a Sudan sun sace yara lokacin da suka kwaci birnin al-Fashir a watan Octoba, da kuma lokacin da suka kai hare-hare a yankin na Darfur tun fara yakin basasar da ake ta gwabzawa tsakanin su da sojin kasar. An…

Ci Gaba Da Karatu “Mayakan RSF A Sudan Suna Sace Kananan Yara A Lokacin Yake-Yaken Kasar” »

Afrika, Tsaro

Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar
Published: January 30, 2026 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar
Published: January 30, 2026 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar NijarPublished: January 30, 2026 at 7:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar ‘yan ta’adda ta ISIS ta yi ikirarin daukar alhakin harin da aka kai sansanin sojin jiragen sama na kasar Niger da tsakar daren ranar Alhamis, inda aka jikkata Sojoji 4, aka kuma lalata wani jirgin sama. Ikirarin alhakin kai harin ya fito ne ta gidan yada labarai na Amsaq, kafar da ‘yan ta’addan ke…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar” »

Afrika

An Maka Wasu Jami’an Immigration A Kotu Bisa Zargin Rashin Da’a A Birtaniya
Published: January 30, 2026 at 10:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Maka Wasu Jami’an Immigration A Kotu Bisa Zargin Rashin Da’a A Birtaniya
Published: January 30, 2026 at 10:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Maka Wasu Jami’an Immigration A Kotu Bisa Zargin Rashin Da’a A BirtaniyaPublished: January 30, 2026 at 10:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Alhamis a London, Britaniya ta gurfabar da wasu jami’an Immigration su biyar gaban kotu kan zargin rashin da’a a bakin aiki, da hada baki ko makarkashiyar yi wa ‘yan gudun hijira sata, wadanda suka isa kasar cikin kananan kwale-kale ko jiragen ruwa. Mutanen John Bernthal dan shekaru 53 da haifuwa, da Ben Edwards, dan…

Ci Gaba Da Karatu “An Maka Wasu Jami’an Immigration A Kotu Bisa Zargin Rashin Da’a A Birtaniya” »

Labarai, Sauran Duniya

Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken Asiri
Published: January 30, 2026 at 9:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken Asiri
Published: January 30, 2026 at 9:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken AsiriPublished: January 30, 2026 at 9:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A cikin makon nan gwamnatin shugaba Trump tana ganawa da manyan jami’an tsaron aikin leken asiri daga Isra’ila da saudiyya, a Washington DC domin tattaunawa a zama daban daban game da Iran, yayinda shugaba Trump yake tunanin kaiwa Farisan farmaki, kamar yadda wasu majiyoyi da suke da sanayya kan lamarin suka fada. Zaman dar dar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Amurka Tana Ganawa Da Manyan Jami’an Leken Asiri” »

Amurka

Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar
Published: January 30, 2026 at 5:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar
Published: January 30, 2026 at 5:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar KasarPublished: January 30, 2026 at 5:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Burkina Faso, gwamnatin mulkin sojan kasar ta soke duka jam’iyun siyasar kasar, kamar yadda dokar mulkin soja da ake kira decree da majalisar ministocin kasar ta amince da ita ranar Alhamis. Wannan shawara da shugabannin mulkin sojan kasar suka yanke bayan juyin mulkin da suka yi a shekara ta 2022, yana daga cikin matakai…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar” »

Afrika, Siyasa

Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin Najeriya
Published: January 30, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 30, 2026

Posted on January 30, 2026January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin Najeriya
Published: January 30, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 30, 2026
Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin NajeriyaPublished: January 30, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 30, 2026

Mayakan ISWAP da jiragen yaki marasa matuka wato drones suka rufawa baya, sun kai hari kan wani sansanin sojoji a jihar Barno,suka kashe sojoji masu yawa da asubahin ranar Alhamis, wannan yana kunshe ne cikin bayani da sojojin kasar suka bayar. Kuma wannan shine hari na biyu da mayakan suka kai wa dakarun kasar a…

Ci Gaba Da Karatu “Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin Najeriya” »

Najeriya

Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo Karshe
Published: January 29, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 29, 2026

Posted on January 29, 2026January 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo Karshe
Published: January 29, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 29, 2026
Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo KarshePublished: January 29, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 29, 2026

Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa za a warware rikicin masarautar anan kusa. Kwamishinan yaɗa labarai da harkokin cikin gida na jihar, Ibrahim Waiya, ne ya bayyana hakan yayin da yake zantawa da manema labarai a ranar Alhamis a Kano. Waiya ya tabbatar wa al’ummarl cewa an riga an ɗauki tsare-tsare masu ƙarfi domin dawo…

Ci Gaba Da Karatu “Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo Karshe” »

Najeriya

Majalisar Dottawa Ta Kafa Komitin Dokar Zabe
Published: January 29, 2026 at 5:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dottawa Ta Kafa Komitin Dokar Zabe
Published: January 29, 2026 at 5:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dottawa Ta Kafa Komitin Dokar ZabePublished: January 29, 2026 at 5:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya sanar da kafa wani kwamiti domin tattara ra’ayoyin sanatoci kan dokar zaɓe. Akpabio ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis bayan zaman sirri da majalisar dattawa ta yi, inda ‘yan majalisar suka tattauna rahoton kudirin dokar. Ya ce, “Majalisar Dattawa ta kafa ƙaramin kwamiti domin ƙara ba da gudunmawa,…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Dottawa Ta Kafa Komitin Dokar Zabe” »

Najeriya

Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Biyan Hakkokin Tsofin Ma’aikata 800
Published: January 29, 2026 at 9:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Biyan Hakkokin Tsofin Ma’aikata 800
Published: January 29, 2026 at 9:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Biyan Hakkokin Tsofin Ma’aikata 800Published: January 29, 2026 at 9:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Kebbi Dr. Nasir Idris (Kauran Gwandu), ya amince da biyan kudaden garatuti da tallafin rasuwa ga ma’aikatan gwamnati da suka yi ritaya da kuma wadanda suka rasu, da ma’aikatan kwantiragi, ma’aikatan kananan hukumomi da kuma na Hukumar Ilimin Kananan Hukumomi. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Shugaban Ma’aikatan jihar Malami Shekare…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Biyan Hakkokin Tsofin Ma’aikata 800” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 14 15 16 … 80 Next

Sabbin Labarai

  • Ministan Harkokin Wajen Iran Yagana Da Shugaban Sa’ido Akan Nukiliya
  • An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi
  • Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno
  • Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar
  • Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ukraine Tana Cigaba Da Tattaunawa Da Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Kasar Amurka
  • Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya Wasanni
  • Mayakan M23 Sun Tsagaita Wuta A Gabashin Kwango Labarai
  • Rasha Takai Mummunan Hari Birnin Kyiv Afrika
  • Janar Christopher Zai Maye Gurbin Ministan Tsaron Najeriya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Aliko Dangote: Faruk Ahmed Ya Ci Amanar ‘Yan Najeriya! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ECOWAS Da AU Sun Nuna Damuwa Kan Juyin Mulki A Guinea-Bissau Afrika
  • Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya Sauran Duniya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.