Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Gwamnatin Najeriya Zata Farfado Da Cibiyar Koyon Sana’oi Ta Dangote
Published: April 1, 2026 at 3:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026

Posted on April 1, 2026April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Zata Farfado Da Cibiyar Koyon Sana’oi Ta Dangote
Published: April 1, 2026 at 3:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026
Gwamnatin Najeriya Zata Farfado Da Cibiyar Koyon Sana’oi Ta DangotePublished: April 1, 2026 at 3:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026

Gwamnatin tarayyar Najeriya da ta jihar Kano da kuma gidauniyar rukunin kamfanonin Dangote, sun cimma yarjejeniyar haɓakawa, tare da kula da babbar cibiyar koyon sana’o’i ta Dangote (Dangote Ultramodern Skills Acquisition Center) da ke birnin Kano. Wannan mataki dai na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Babban Sakataren Hukumar Ilimin Kimiyya da Fasaha ta…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Zata Farfado Da Cibiyar Koyon Sana’oi Ta Dangote” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Sana'o'i

Rashin Kyawun Hanyoyi Babbar Matsalace A Najeriya
Published: April 1, 2026 at 5:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rashin Kyawun Hanyoyi Babbar Matsalace A Najeriya
Published: April 1, 2026 at 5:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rashin Kyawun Hanyoyi Babbar Matsalace A NajeriyaPublished: April 1, 2026 at 5:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Direbobin dakon Mai ta Najeriya Wato NUPENG ta rantsar da Sabon Shugabanta na Yankin Arewacin Najeriya a hedkwatar Kungiyar dake kaduna a dai dai lokacin da Direbobin Ke fama da Matsalar Rashin kyawun hanya a Kasar. Tun a baya dai Direbobin dakon man sun sha bayyana damuwarsu tare da nunawa Hukumomin Najeriyar matukar bukatarsu…

Ci Gaba Da Karatu “Rashin Kyawun Hanyoyi Babbar Matsalace A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan Sojoji
Published: April 1, 2026 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan Sojoji
Published: April 1, 2026 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan SojojiPublished: April 1, 2026 at 5:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashen Faransa da Italiya, sun nuna rashin amincewar su da matakan soji da Amurka da Isra’ila suka dauka, kamar yadda majiyoyi suka fada jiya talata, yayinda shugaban Amurka Donald Trump, ya soki kawayen Amurka dake kungiyar tsaro ta NATO a turai cewa basu taimaka ba a yakin da suka kaddamar a gabas ta tsakiya na…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan Sojoji” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu Zuwa
Published: April 1, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu Zuwa
Published: April 1, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu ZuwaPublished: April 1, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Donald Trump na Amurka ya fada jiya talata cewa, tayiwu Amurka ta kammala yakin Iran cikin makonni biyu zuwa uku. “Zamu bar kasar nan bada jumawa,” Trump ya fadawa manema labarai a ofishin shugaban Amurka da ake kira Oval office, ya kara da cewa, zai iya kasancewa cikin mako biyu, ko mako biyu watakil…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu Zuwa” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Za’a Ninka Shekarun Kurkuku Ga Masu Aikata Luwadi A Senegal
Published: March 31, 2026 at 9:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’a Ninka Shekarun Kurkuku Ga Masu Aikata Luwadi A Senegal
Published: March 31, 2026 at 9:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Za’a Ninka Shekarun Kurkuku Ga Masu Aikata Luwadi A SenegalPublished: March 31, 2026 at 9:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Senegal Bassirou Faye ya amince da dokar data ninka shekarun da za’a yanke wa wadanda aka kama da laifin luwadi ko madugo zuwa shekaru 10, kuma ya haramta duk wani mataki na tallata harkar luwadi, yanzu dokar ta fara aiki kamar yadda wata sanarwar gwamnati ta fada. Wakilan majalisar dokokin kasar da gagarumar rinjaye…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Ninka Shekarun Kurkuku Ga Masu Aikata Luwadi A Senegal” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Ministan Sufurin Najeriya Ya Ajiye Mukaminsa Domin Takarar Gwamna
Published: March 31, 2026 at 9:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026

Posted on March 31, 2026April 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Sufurin Najeriya Ya Ajiye Mukaminsa Domin Takarar Gwamna
Published: March 31, 2026 at 9:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026
Ministan Sufurin Najeriya Ya Ajiye Mukaminsa Domin Takarar GwamnaPublished: March 31, 2026 at 9:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 1, 2026

Ministan Sufuri, Sanata Saidu Ahmed Alkali, ya mika takardar murabus dinsa a hukumance ga Fadar Shugaban Kasa. Sanarwar Umar Alkali Jibril Mataimaki na Musamman kan Kafofin Yada Labarai ga Ministan ta bayyana cewa, wannan mataki ya biyo bayan umarnin Shugaban Kasa ne da ya bukaci dukkan masu rike da mukaman siyasa masu sha’awar tsayawa takara…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Sufurin Najeriya Ya Ajiye Mukaminsa Domin Takarar Gwamna” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin Kudi
Published: March 31, 2026 at 9:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin Kudi
Published: March 31, 2026 at 9:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin KudiPublished: March 31, 2026 at 9:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata, majalisun dokokin Najeriya suka amince da kari akan Kasafin kudin kasar zuwa Naira trillion 68 da milyan milya dari uku, wato dala bilyan 49 da milyan dubu 400, bayan da shugaban kasar Bola Ahmed Tinubu ya bukaci wakilan su amince da canjin domin karfafa shirin da aka gabatar musu tun da farko cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin Kudi” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon
Published: March 31, 2026 at 9:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon
Published: March 31, 2026 at 9:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da LebanonPublished: March 31, 2026 at 9:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan tsaron Isra’ila ya fada ranar talata cewa, Isra’ila zata rusa dukkan gidaje da suke kauyuka da suke kan iyakarta da Lebanon, kuma mutane dubu dari shida da suka gudu daga muhallan su ba zata kale su koma gidajen su ba, har sai bani yahudun taga arewacin kasar ya sammu tsaro, yana mai alwashin cewa…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Farashin Mai Yana Cigaba Da Karuwa
Published: March 31, 2026 at 8:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Mai Yana Cigaba Da Karuwa
Published: March 31, 2026 at 8:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Mai Yana Cigaba Da KaruwaPublished: March 31, 2026 at 8:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ahalinda ake ciki kuma farashin mai mai daraja da ake kira Brent yayi tashin gwaron zabbi ranar talata, bayan wani sabon hari da Iran ta kai kan jirgin ruwa mai dakon mai a gabas ta tsakiya, da kuma gargadin da sakataren tsaron Amurka Pete Hegseth ya bayar cewa Washington zata zafafa kai hare hare muddin…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai Yana Cigaba Da Karuwa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sakataren Tsaron Amurka Yace Yaki Tsakanin Amurka Da Iran Zai Dauki Sabon Salon
Published: March 31, 2026 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakataren Tsaron Amurka Yace Yaki Tsakanin Amurka Da Iran Zai Dauki Sabon Salon
Published: March 31, 2026 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sakataren Tsaron Amurka Yace Yaki Tsakanin Amurka Da Iran Zai Dauki Sabon SalonPublished: March 31, 2026 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sakataren tsaron Amurka Pete Hegseth ya fada ranar talata cewa, kwanaki masu zuwa za su kasance masu gauni a yakin da Amurka take yi da Iran, ya kuma gargadi Tehran cewa, yakin zai kazance idan bata yarda aka cimma yarjejeniya ba kawo karshen yakin ko tsagaita wuta ba. Rundunar juyin juya hali ta Iran, ta…

Ci Gaba Da Karatu “Sakataren Tsaron Amurka Yace Yaki Tsakanin Amurka Da Iran Zai Dauki Sabon Salon” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 13 14 15 … 132 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano
  • Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jadda Da Aniyar Rage Radadin Talauci
  • Kungiyoyin Fararen Hula A Gombe Sun Bukaci A Bawa Mata Jagoranci
  • NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya Afrika
  • Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar Afrika
  • Jihohin Arewaci Sun Kafa Asusun Yaki Da Ta’addanci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gasar Cin Kofin Nahiyar Afrika A Wannan Makon Wasanni
  • Kotu A Kasar Faransa Ta Daure Lumbala Shekaru 30 Bisa Laifin Cin Zarafi Labarai
  • Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Iran Afrika
  • Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
  • Musa: “Da Yaddar Allah Zamu Ga Bayan Ta’addanci A Najeriya” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.