Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe
Published: June 16, 2026 at 2:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe
Published: June 16, 2026 at 2:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar RabePublished: June 16, 2026 at 2:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yabawa rundunar sojojin Najeriya da sauran hukumomin tsaro bisa nasarar da suka samu a wani samame da aka gudanar a Jihar Kogi, wanda ya kai ga kashe fitaccen shugaban ’yan bindiga, Ibrahim Bastuji. A cikin wata sanarwa da Mai Bai Wa Shugaban Ƙasa Shawara Kan Yaɗa Labarai da Dabaru,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dakarun Tsaro Bisa Ceto Matar Marigayi Janar Rabe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa, Tsaro

Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar Musulunci
Published: June 16, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar Musulunci
Published: June 16, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar MusulunciPublished: June 16, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabannin Kungiyar Kiristoci a Arewacin Najeriya sun miƙa saƙonnin taya murna ga Musulmi a Najeriya da ma duniya baki ɗaya, bisa shigowar Sabuwar Shekarar Musulunci (Hijira 1448), inda suka jaddada muhimmancin zaman lafiya, jituwa da fahimtar juna tsakanin mabiya addinai. Sun kuma yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta yi la’akari da ayyana ranar Sabuwar…

Ci Gaba Da Karatu “Sabuwar Shekarar Musulunci 1448: Kiristoci Sun Yi Murna, Sunyi Kiran Samar Da Hutu Ga Shekarar Musulunci” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Sabuwar Shekarar Musulunci: Shugaban Gwamnonin Arewa Ya Yi Kira Da A Yawaita Addu’o’i Da Haɗin Kai
Published: June 16, 2026 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sabuwar Shekarar Musulunci: Shugaban Gwamnonin Arewa Ya Yi Kira Da A Yawaita Addu’o’i Da Haɗin Kai
Published: June 16, 2026 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sabuwar Shekarar Musulunci: Shugaban Gwamnonin Arewa Ya Yi Kira Da A Yawaita Addu’o’i Da Haɗin KaiPublished: June 16, 2026 at 9:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe kuma Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Jihohin Arewa (NSGF), Muhammadu Inuwa Yahaya, ya taya al’ummar Musulmi a Jihar Gombe da Najeriya baki ɗaya, har ma da sauran Musulmi a faɗin duniya, murnar shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1448 Bayan Hijira (AH). A cikin saƙon taya murna da ya fitar domin bikin sabuwar shekarar Hijira,…

Ci Gaba Da Karatu “Sabuwar Shekarar Musulunci: Shugaban Gwamnonin Arewa Ya Yi Kira Da A Yawaita Addu’o’i Da Haɗin Kai” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

EU Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Amurka Da Iran
Published: June 15, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on EU Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Amurka Da Iran
Published: June 15, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
EU Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Amurka Da IranPublished: June 15, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Tarayyar Turai (EU) ta jinjina wa Amurka da Iran bayan amincewarsu da wata yarjejeniyar sulhu da ake sa ran za ta kawo karshen tashin hankalin da ya janyo asarar rayuka da dukiyoyi a yankin Gabas ta Tsakiya. Firaministan Pakistan, Shehbaz Sharif, ya bayyana cewa Iran ta amince da sabon daftarin yarjejeniyar tsagaita bude wuta,…

Ci Gaba Da Karatu “EU Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Amurka Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Anyi Bikin Cikar Tsohon Shugaban Kasa Abdulsalami Shekaru 84
Published: June 15, 2026 at 4:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Bikin Cikar Tsohon Shugaban Kasa Abdulsalami Shekaru 84
Published: June 15, 2026 at 4:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Bikin Cikar Tsohon Shugaban Kasa Abdulsalami Shekaru 84Published: June 15, 2026 at 4:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Asabar ne aka gudanar da bikin cika shekaru 84 da haihuwar tsohon Shugaban Ƙasa na mulkin soja, Abdulsalami Abubakar, tare da ƙaddamar da littafinsa mai suna “The Legacy of a Statesman”. Taron ya sami halartar Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar, da kuma tsaffin shugabannin kasa kamar Obasanjo, Gawon, Goodluck…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Bikin Cikar Tsohon Shugaban Kasa Abdulsalami Shekaru 84” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Rumbun Hotuna, Sauran Duniya, Siyasa

Hukumar Raya Birane Ta Rushe Gine-Ginen Da Suka Keta Dokokin Tsara Birane A Gombe
Published: June 14, 2026 at 10:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Raya Birane Ta Rushe Gine-Ginen Da Suka Keta Dokokin Tsara Birane A Gombe
Published: June 14, 2026 at 10:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Raya Birane Ta Rushe Gine-Ginen Da Suka Keta Dokokin Tsara Birane A GombePublished: June 14, 2026 at 10:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Tsare-tsare da Raya Birane ta Jihar Gombe (GOSUPDA) ta ƙara ƙaimi wajen aiwatar da dokokin tsara birane, inda ta rushe wasu gine-gine da shagunan kasuwanci da aka gina ba bisa ka’ida ba a kan titin tsohon Mile uku da sauran sassan birnin Gombe. Matakin ya biyo bayan jerin sanarwar rusau da gargaɗi da hukumar…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Raya Birane Ta Rushe Gine-Ginen Da Suka Keta Dokokin Tsara Birane A Gombe” »

Labarai

Tinubu Ya Nuna Alhinin Rasuwar Janar Rabe Abubakar, Ya Jajanta wa Iyalansa
Published: June 14, 2026 at 6:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Nuna Alhinin Rasuwar Janar Rabe Abubakar, Ya Jajanta wa Iyalansa
Published: June 14, 2026 at 6:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Nuna Alhinin Rasuwar Janar Rabe Abubakar, Ya Jajanta wa IyalansaPublished: June 14, 2026 at 6:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar, wanda ya rasu yayin da yake tsare a hannun masu garkuwa da mutane a Jihar Katsina. A cikin wata sanarwa da Fadar Shugaban Ƙasa ta fitar, Tinubu ya ce ya kadu da labarin rasuwar tsohon jami’in sojin, wanda ya…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Nuna Alhinin Rasuwar Janar Rabe Abubakar, Ya Jajanta wa Iyalansa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Ahmed Gara Ya Kaddamar da Kofin Sarkin Gombe, Ya Jaddada Bunƙasa Matasa
Published: June 13, 2026 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ahmed Gara Ya Kaddamar da Kofin Sarkin Gombe, Ya Jaddada Bunƙasa Matasa
Published: June 13, 2026 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ahmed Gara Ya Kaddamar da Kofin Sarkin Gombe, Ya Jaddada Bunƙasa MatasaPublished: June 13, 2026 at 8:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An ƙaddamar da gasar Kofin Sarkin Gombe ta shekarar 2026 a ranar Asabar a filin wasan Pantami da ke jihar Gombe, tare da halartar sarakunan gargajiya, jami’an gwamnati, shugabannin wasanni da dubban masu sha’awar ƙwallon ƙafa. Gasar, wadda ake gudanarwa duk shekara, tana haɗa masarautu da ƙananan hukumomin gargajiya daga sassan jihar domin ƙarfafa haɗin…

Ci Gaba Da Karatu “Ahmed Gara Ya Kaddamar da Kofin Sarkin Gombe, Ya Jaddada Bunƙasa Matasa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Wasanni

Janar Rabe Abubakar Ya Mutu A Tsare A Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
Published: June 13, 2026 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: June 13, 2026

Posted on June 13, 2026June 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Janar Rabe Abubakar Ya Mutu A Tsare A Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
Published: June 13, 2026 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: June 13, 2026
Janar Rabe Abubakar Ya Mutu A Tsare A Hannun Masu Garkuwa Da MutanePublished: June 13, 2026 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: June 13, 2026

Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da rasuwar Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya, wanda ya rasu yayin da yake tsare a hannun ‘yan bindiga bayan sace shi. A cikin wata sanarwa da Kwamishinan Tsaron Cikin Gida da Harkokin Gida na jihar, Dakta Nasiru Mu’azu, ya fitar, gwamnatin ta bayyana alhininta kan wannan lamari, tana mai…

Ci Gaba Da Karatu “Janar Rabe Abubakar Ya Mutu A Tsare A Hannun Masu Garkuwa Da Mutane” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Anyi Jana’izar Dan Majalisar Wakilai Yaya Bauchi Tongo
Published: June 13, 2026 at 3:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Jana’izar Dan Majalisar Wakilai Yaya Bauchi Tongo
Published: June 13, 2026 at 3:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Jana’izar Dan Majalisar Wakilai Yaya Bauchi TongoPublished: June 13, 2026 at 3:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Angudanar da Sallar Jana’izar marigayi Hon. Yaya Bauchi Tango a yau a garinsu na Tango da ke Karamar Hukumar Funakaye, Jihar Gombe.

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 13 14 15 … 155 Next

Sabbin Labarai

  • Magoya Bayan Liverpool Sun Bukaci Iraola Ya Ɗauki Mataki Mai Tsauri Kan Szoboszlai
  • Tottenham Tana Da Damar Ɗaukar Ɗan Wasan Gefe Na Chelsea, Mykhailo Mudryk.
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
  • Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027
  • Nigeria Ta Samu Tikitin Gasar Wasan Beach Volleyball A Olympics Los Angeles 2028

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli Afrika
  • Jami’an Tsaro Sun Dakile Safarar Makamai Daga Jos Zuwa Jihar Neja Afrika
  • Zamu Hana Wasu ‘Yan-Najeriya Visa Shiga Amurka Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Farashin Danyen Mai Ya Fadi A Kasuwar Duniya Afrika
  • Allah Ya Yi Wa Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Tawayen Kungiyar M23 Sun Tsagaita Sakamakon Rokon Da Amurka Tayi Amurka
  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.