Idan Allah Yasa Muka Kafa Gwamnati Zamu Kyautata Wa Ma’aikata Yakubu Adamu Dan Takarar Kujeran Gwamnan Bauchi
Irin hanyoyin da zanbi in cika burin ci gaba da kyautata rayuwar Al’ummar Jihar Bauchi – Yakubu Adamu Daga Ahmed Mohammed, Bauchi Dokta Yakubu Adamu,tsohon kwamishinan kudin Jihar Bauchi,gogaggen ma’aikacin bankine, gashi matashi, shine Dan Takarar Gwamnan Jihar Bauchi a Jam’iyyar APM Mai alamar rogo,cikin zantawarsa da Yan Jarida ya bayyana aniyarsa ci gaba da…

