Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Tattalin Arzikin Kasar Congo Ya Bunkasa
Published: January 24, 2026 at 7:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tattalin Arzikin Kasar Congo Ya Bunkasa
Published: January 24, 2026 at 7:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tattalin Arzikin Kasar Congo Ya BunkasaPublished: January 24, 2026 at 7:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban kamfanin duniya dake auna lafiyar tattalin arziki kasashe da kuma kamfanin da ake kira S&P a takaice ya zake auna kasar Congo ya bata kyakkyawar maki, domin tsamanin kasar zata sami ci gaba ta fuskar haraji da tattali da dukiyar kasa, da kuma kyautatuwar yanayi na kasuwanci, da kuma ci gaba da cinikin ma’adinai…

Ci Gaba Da Karatu “Tattalin Arzikin Kasar Congo Ya Bunkasa” »

Labarai

Shugaban Kasar Ivory Coast Yayi Sauye-Sauye A Majalisar Ministocin Kasar
Published: January 24, 2026 at 7:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Ivory Coast Yayi Sauye-Sauye A Majalisar Ministocin Kasar
Published: January 24, 2026 at 7:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Ivory Coast Yayi Sauye-Sauye A Majalisar Ministocin KasarPublished: January 24, 2026 at 7:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Ivory coast  Allassane Ouattara yayi garambawul ga majalisar ministocin kasar, inda ya daukaka kani ko dan’uwansa wanda shine ministan tsaro, yanzu ya sami karin mukami na zama mukaddashin PM kasar. Tene Birahima Ouattara, zai kuma ci gaba da rike mukaminsa na ministan tsaro. Wannan mataki ya kara daukaka kanin na sa kan madafun…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Ivory Coast Yayi Sauye-Sauye A Majalisar Ministocin Kasar” »

Siyasa

Kwankwaso Yayi Kakkausar Lafazi Bayan Ficewar Abba Kabir Yusuf Daga NNPP
Published: January 24, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kwankwaso Yayi Kakkausar Lafazi Bayan Ficewar Abba Kabir Yusuf Daga NNPP
Published: January 24, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kwankwaso Yayi Kakkausar Lafazi Bayan Ficewar Abba Kabir Yusuf Daga NNPPPublished: January 24, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP kuma jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sake jaddada tsayuwar sa kan akidun sa na siyasa, yana mai cewa ba zai sayar da ƙa’idojinsa domin amfanin kansa ba. Kwankwaso ya bayana hakan ne a daidai lokacin da rahotanni ke cewa Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, tare…

Ci Gaba Da Karatu “Kwankwaso Yayi Kakkausar Lafazi Bayan Ficewar Abba Kabir Yusuf Daga NNPP” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Siyasa

Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida
Published: January 24, 2026 at 5:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 24, 2026

Posted on January 24, 2026January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida
Published: January 24, 2026 at 5:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 24, 2026
Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan JaridaPublished: January 24, 2026 at 5:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 24, 2026

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta tsare wakilin sashen Hausa na gidan rediyon Deutsche Welle (DW), Gazali Abdou Tasawa, inda aka kai shi gidan kaso. Rahotanni sun bayyana cewa matakin ya biyo bayan amsa kiran da ofishin mai gabatar da ƙara na babbar kotun birnin Yamai ya yi masa a ranar Juma’a, domin ya yi bayani kan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kasar Nijar Ta Kame Babban Dan Jarida” »

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar Kashi
Published: January 23, 2026 at 9:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar Kashi
Published: January 23, 2026 at 9:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar KashiPublished: January 23, 2026 at 9:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rikon sakainar kashi da iyaye da sauran masu ruwa da tsaki ke yi wa dokokin da suka kare hakkin yara, na daga dalilan da al’umma ke samun kanta cikin bala’o’i da rashin tabbas. Dokokin da suka ba yara ‘yancin samun kariya daga duk wani yanayi da zai cutar da rayuwarsu ta kowace fuska, na shimfide…

Ci Gaba Da Karatu “An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar Kashi” »

Labarai, Najeriya

Masu Kare Hakkin ‘Yan Gudun Hijira A Amurka Sun Mika Koke
Published: January 23, 2026 at 8:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masu Kare Hakkin ‘Yan Gudun Hijira A Amurka Sun Mika Koke
Published: January 23, 2026 at 8:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masu Kare Hakkin ‘Yan Gudun Hijira A Amurka Sun Mika KokePublished: January 23, 2026 at 8:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu rajin kare hakkin ‘yan gudun hijira sun mika takaddar koke zuwa kotu don dakatar da kudurin gwamnatin shugaba Donald Trump na soke damar samun mafaka, da bada izinin zama da aka bawa dubbannan ‘yan kasar Ethiopia da ke zaune Amurka. Wasu ‘yan kasar Ethiopia 3, tare da kungiyar masu rajin kare hakki ta mazauna…

Ci Gaba Da Karatu “Masu Kare Hakkin ‘Yan Gudun Hijira A Amurka Sun Mika Koke” »

Amurka

Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana
Published: January 23, 2026 at 8:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana
Published: January 23, 2026 at 8:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq BarazanaPublished: January 23, 2026 at 8:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta yi wa manyan ‘yan siyasar Iraq barazanar sawa kasar takunkumi, ciki har da arzikin da ake samu daga man fetur, idan aka bawa ‘yan tawaye da Iran ke marawa baya matsayi a gwamnatin da zata yi mulki a gaba, kamar yadda wata majiya ta shaidawa kamfanin dillacin labarai na Reuters. Wannan barazana na…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana” »

Amurka, Labarai

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato
Published: January 23, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato
Published: January 23, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar FilatoPublished: January 23, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan bindiga sun hallaka mutane 7 a wani hari da suka kai cikin dare wajen hakar ma’adanai a jihar Filato da ke Najeriya, a cewar wata kungiyar matasa da wani jami’in jihar a ranar juma’a. Kungiyar matasa ta Berom Youth Moulders Association ta ce, an kashe mutanen ne da shekarun su ya kama daga…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato” »

Najeriya, Tsaro

Kasar Uganda Ta Tsare ‘Yan Jam’iyyun Adawa Dubu Biyu
Published: January 23, 2026 at 8:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Uganda Ta Tsare ‘Yan Jam’iyyun Adawa Dubu Biyu
Published: January 23, 2026 at 8:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Uganda Ta Tsare ‘Yan Jam’iyyun  Adawa Dubu BiyuPublished: January 23, 2026 at 8:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Chief Muhoozi Kainerugaba, shugaban dakarun sojojin Uganda, kuma da ga shugaba Yoweri Museveni, ya ce hukumomin kasar suna tsare da magoya bayan jam’iyyun adawa 2000, tare da hallaka 30, kuma suna farautar wasu, biyo bayan zaben shugaban kasa da ake kalubalantar nasarar Yoweri Musaveni. Yoweri Museveni, ya rike ragamar mulkin kasar har kusan tsawon shekaru…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Uganda Ta Tsare ‘Yan Jam’iyyun Adawa Dubu Biyu” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnan Jihar Kano Ya Fice Daga Jam’iyar NNPP
Published: January 23, 2026 at 4:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Jihar Kano Ya Fice Daga Jam’iyar NNPP
Published: January 23, 2026 at 4:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Jihar Kano Ya Fice Daga Jam’iyar NNPPPublished: January 23, 2026 at 4:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP), yana mai danganta matakin da tsanantar rikice-rikicen cikin gida a jam’iyyar da kuma buƙatar kare muradun al’ummar jihar Kano gaba ɗaya. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Jihar Kano Ya Fice Daga Jam’iyar NNPP” »

Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 19 20 21 … 80 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 30 A Jihar Neja
  • Anyi Asarar Biliyoyin Naira A Gobarar Kasuwar Singa
  • Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da Damuwa
  • Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru
  • Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mawakiyar Amurka Cardi B. Ta Cashe A Saudi Araibiya Nishadi
  • Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35 Labarai
  • Kamfanin Bitcoin A Korea Ta Kudu Yayi Kuskuren Turawa Masu Mu’amala Da Kamfanin Kudade Afrika
  • Akwai Nasara A Tattaunawar Da Akeyi Tsakanin Iran Da Amurka Afrika
  • Shirin: Lafiya Jari Ce 11.21.25 Kiwon Lafiya
  • Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.